Amatulmaleek Hausa NovelHausa NovelsHausa Novels

Amatulmaleek 19

Sponsored Links

Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#

AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar

 

19
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*

MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI’IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER

08142800199
07068558096

 

********
Mummunan tashin hankali da zaucewa taji tana Neman yi sbd gaba Daya rikicewa tayi ta Bude idanuwanta da qarfi tana kokarin Bude Baki zata kurma ihu dukkanin jikinta n wata irin mummunan rawa ya rufe mata Baki da hannunsa Wanda Hakan ya Bata Daman yunqurowa da karfi ta taso Amma ya sake turata da karfi ya danne Yana Kai fuskarsa kan tata Kai tsaye Dan samun hade bakinsa da nata ko yawunta yafara lasowa yaji sanyi sanyi Dan kuwa yau Ayanda yakejinta a zuciyarsa idan ba samunta yayiba zai iya rasa ransa.

Kai fuskarsa ya hade da nata yasata dagowa da karfi tana Neman numfashi da bakinta zatayi ihu jikinta na rawa sosai hakama tini Wani irin mummunan zufa ya fara jiqata sbd Bata taba shiga matsananci Kuma mummunan tashin hankali me tattareda masifaffiyar tsoro irin wanna lokacinba,

Jijjiga tafara yi tana jujjuya fuskarta dayakeson hade bakinsa da nata
Dan haka a zalame yakai bakinsa nata tareda janye hannunsa daga bakin nata zai Dora nasa ta saki Wani ihu me qarfin Daya sakashi Sakar mata Wani mahaukacin Mari me qarfin gaske na bayan hannu daya Saka bakinta fashewa take hakama ya sake rufe bakin nata yana fara kokarin yawa rigarta cikin takaici da zalama tareda matsuwa da tsananin buqata.

Hannu ya Saka cikin rigar nata yana kokarin tabo kirjinta da babu bra a jikinta ta yanka masa Wani mugun cizo da hannunsa Daya tashe mata Baki take hannun ya fashe da jini sbd cizo ne na tsananin tashin hankali da firgici
azabar da Bai taba ji ba ce ta ratsa qwaqwalwan kansa tana Neman gigitasa sakamakon mugun cizon dayake Jin ma kila ta cire masa tsokar tafin hannu Dan haka ya ware hannu a zafafe cikin rudewa ya sake falla mata Marika guda biyu dasuke dauke jinta gaba Daya tareda ganinta duk da Bata ganin komai dama sbd duhu.

Yarfe hannunsa ya fara yi Yana Jin zuciyarsa tagama kaiwa maqura
Kafin ta dawo hayyacinta daga marikan Daya faffala mata ya Saka hannu biyu da qarfi ya yaga rigar jikinta Yana kokarin shafata da hannunsa duka Amma azabar hannunn na Neman kasa riquwa
shimuma bayajin zai tsaya Dan kuwa kusan duk ya qara fita hayyacinsa kota Yaya yau dai idan be sameta ba to kowama tsautsayin ze iya Hawa kansa Dan a mugun matse yake.

Kanta juyawa yakeyi sbd azabar marikansa Amma hakanan ta Yunkura ta turesa da qarfi Bata iya Bude bakinta sbd naushin Daya Sakar mata data sake budesa zatai ihu.

Da qarfin gaske ta turesa ya fado kasan gadon ta yunkura Bata Gani Hakan kanta na juyawa itam ta fado daga gadon tana kokarin miqewa ya tashi zai dafeta ta lalibo iron da Abdul yagama guga yabari a gurin da qarfi ta kwada masa Akai take goshinsa ya fashe da kansa ya Bude Baki ya Saki ihun azaba sedai Bai yarda ya saketaba
Jin jini na gangarowa daga goshinsa zuwa hancinsa da bakinsa ya sanyashi tabbatarda wlh bazai bartaba Dan haka bakinta ya ringa nusa da karfi batareda tinanin zamowarta mace,
Hannunta Daya da iron din yake ya murde da karfin gaske ya targada ta ya Saka fuskarsa gan yagaggiyar rigarta Yana lasa fatarta jikinsa na rawa Dan kusan duk ya jiqa kansa.

Hawaye masu tsakanin zafi da baqin cikin rayuwar data samu kanta takeyi tana ci gaba da turesa da Dan karfin Daya rage mata Dan kuwa mummunan dukan da ko Wani qaton bazai dauka ba yayi mata ganin tanada sauran karfin motsawa ya sakashi sake Sakar mata qarfi ya daketa sosai takai Bata iya motsi kafin ya zame mata rigar Yana kokarin cire wandonsa jikin na rawa
Dan motsawa tayi cikin tsananin azaba ta rashin kuzari ko kadan Dan kuwa daqyar take nufashi sbd daga bakinta har hancinta jini sukeyi sosai haka hannunta a targade yake.

Iron din ta sake lalabowa lokacinda yake gab da samun nasarar wulaqanta mata rayuwa tanaji Yana lasa fatan jikinta ta daga iron din da Wani irin karfin hali ta sake qwala masa wannan Karan a gefen fuska ta gurin kunne take yaji Wani irin qarar datafi masa kama da boom acikin kunne da qarfin gaske ya sake qara kunnensa na daukewa hakam jini na fitowa da gudu baisan ya akaiba ya miqe tsaye Yana sake ihu da kansa tareda binta Yana harbi da qafa Yana cewa ta kashe masa dodon kunne ta kurmantasa.

Dukan dayake mata Yana ihu yasaka masu aikin kusa da dakin suka jiyo hayaniya hankali tashe suka fito sedai sunajin abinda yake faruwa Kai tsaye sashen mum Aisha suka nufa cikin saa fitowarta daga toilet kenan fitsari taji ana knocking kofarta ahankali tana budewa tagansu.

Da mamaki da takaici take kallansu tace

“Lafiya?”

“Sir Naufal ne a dakinsu Amatu yanata ihu……

Basu qarasaba mum Aisha ta katsesu zuciyarta na shiga tsoro da son kasa gasgatawa tace

“Wane Naufal din? Kuma wace Amatun?

Sake maimaita mata sukai ai Bata tsaya qarasa ji ba ta nufi hanyar dakinsu Amatun zufa na fara tsatsafo mata Dan kuwa idan da gaske ne Naufal yazama masifarta,qaddararta,asararta Kuma.

Koda suka Isa Kai tsaye mum Aisha ta karbi Wani key na dakin tana budewa wutar dakin tafara kunnawa abinda idanuwanta suka Gabar mata yasata sakin ihu me qarfin gaske tana ambatar sunansa.

Dagashi har Amatun kowannensu jini yake fitarwa hakama Amatun tini ta mutu Kokuma sumewa sbd irin Harbin dayake mata da dukan Daya mata
Shikuma gaba Daya goshinsa da kunnensa Jini sukeyi.

Mum Aysha hannu ta Dora Akai dukkanin jikinta na jijjiga da tashin hankali da tsoro tareda azabtaccen baqin cikin haihuwar Naufal.

Fizgoshi tayi a zafafe tareda fitowa dakin dashi ta nufi dakinsa dashi suna shiga ta sakesa tareda tsayawa gabansa da kyau kafin yayi Wani motsi ta saukar masa da lafiyayyun Marika guda biyu tana cewa

“Ka tsaya anan zan dawo kanka idan Kuma ‘yar mutane ta mutu wlh bani Bakai har abada tinda bakada dangan”.
Juyawa tayi ta fice daga dakin.

Ihun mum Aisha tin isowarta dakin da farko shine ya isa har dakin Husnah Wanda maamah ke kwance a kujera Amma Sam bacci ya kasa daukanta zuciyarta kwata kwata ba dadi Dan haka a kunnenta ihun ya sauka sbd akwai window me girman gaske Kuma dare ne sauti kadan Saiya Isa nesa.

Tashi tayi zaune tana Jin gabanta na sake faduwa.

Bata tsaya komaiba ta Bude dakin ta fito
Tana isowa tsakiyar babban palon Suma Abdul da Haydar na fitowa daga nasu dakin Dan sunji ihun hakama Suma Babu Wanda yake baccin kirki a kwanakin.

Kallansu maamah tayi batateda tace komaiba tayi gaba Suma da sauri suka mara mata Baya kowannensu tinanin Amatu ne yake ransu Allah yasa lfy.

Suna doso dakunan nasu suka hango mum Aisha na shigowa itama kusan a tare suka iso dakin suka shigo.

“Innalillahi wainna ilaihirrajiun”
Shine Kalmar da maamah ta ambata idanuwanta na Neman disashewa.

Abdulhameed kuwa da Shima take jikinsa ya dauki mazari da Wani Irin gudu ya qarasa ya fizgo zanin gado ya rufeta sdb wasu bangaren na jikinta Dake bayyane.

Mum Aysha ma rawar jikinta yakeyi hakama Haydar jijjiga jikinsa keyi.

Murya na rawa maamah ta Bude Baki jikinta ma kakkarwa tanason magna Amma maganar ta maqale sai kawai ta Yanke jiki ta zube a gurin.

Da gdu Haydar ya tareda mum Aisha ma da sauri ta riqota tana cewa Farida me aikinsu ta kawo ruwa da sauri.

Abdulhameed gaba Daya ganinsa daukewa yake Neman yi jikinsa rawa yake sosai ya qanqame Amatun Yana son tambayar abinda ya faru Amma zuciyarsa na tsananin tsoron abinda zaa fada masa.

Ruwa mum Aisha ta antayawa maamah masu yawa Amma Sam Babu alamar zata Tashi Dan haka suka qarasa rikicewa Haydar kuwa kuka ya fashe dashi sosai Yana yi agaban Amatu Abdul kuwa kan mamah ya dawo wadda take Neman barinsu a duniya.

Rikicewa mum Aisha tayi sbd idan maamah ta mutu ga AmatulMaleek dinma Kila ta mutu hukuncin zaiwa Naufal yawa Dan haka hankali tashe tasa Nemo key din mota da kanta zata ja dole haka suka kwashi maamah da AmatulMaleek zuwa asibiti bayan securities biyu sun bisu sbd tsaro.

Sun Isa asibitin aka karbi maamah aka qi karban Amatu Saida police Dan haka hankalin mum dana Kowa ya tashi da kuwa police na shigowa zancen yagama fita hakama shikenan Siyasar ASH ta lalace.

Hankalinta Bai sake tashi ba Saida suka tabbatarda Bazasu karbetaba Saida police bayan uban maqudan kudin data bayar Amma Sam sunqi sbd asibitin ta kudin gaske ce likitocinsuma kusan duk turawa da Yan India ne harma da Chinese Dan haka basa buqatan cin hanci komai yawansa.

Basuda zabi bayan kiran Faisal turaki dayake lawyer acikin tsakiyar daren sbd yazo ko zasu amsheta da nasa matsayin na jami’in sharia.

Zuwansa ya Tararda wannan mummunan kaddarar ga Amatunsa take shima ya yanke jiki ya Fadi Saida akai emergency dashi.

Zuwansa yasa aka amsa Amatun duk da Shima ya shiga Wani mummunan halin Dan haka su biyu shi da maamah aka kwantar lokaci bayan Amatun.

Haydar kuwa irin kukan dayake yi yasa gaba Daya kamanninsa suka sauya Dan kukane sosai Mai tattareda baqin Mai tsananin gaske.

Abdulhameed jajir idanuwansa sukai zuciyarsa gaba Daya ta qame da girman baqin mara ranar warkewa idan har anyi nasarar wulaqanta rayuwar ‘yar uwarsa.

Mum Aysha kuwa itadai fatanta Amatun Bata mutu ba sbd kada hukuncin kisa ya hau kan Naufal din,
Hakama tana fatan Bai Kai ga raping din Amatun ba.
#MAMUH#

 

*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070

Leave a Reply

Back to top button