Arubuce Ta Ke Hausa Novel

  • Arubuce Ta Ke 100

    Page 100 A hankali take taka harabar gidan,tana jin kamar magnet ke janta zuwa waje,har ta kusa da gate din…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 93

    Page 93 Widad kuwa sabgarta take a sassanta,don ko leqowa batayi ba bare ma su hadu,su mimi suna wajenta,sukaci lafiyayyen…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 95

    Page 95 Tayita qoqarin motsa wata gaba ta jikinta amma ta kasa,wata mummunar shaqa taji an yiwa wuyanta,abinda ya sabbaba…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 96

    Page 96 Wata wawiyar ajiyar zuciya ta saki tana samun nutsuwar ruhi da gangar jiki sanda taga sun dauki hanyar…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 97

    Page 97 “Sorry mommy…..bafa dake nake ba,da uncle dina,oh mijina,da mijina nake magana” widad din ta fada kanta tsaye,idanunta cikin…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 94

    Page 94 Tunda ta isa gidan uncle muhsin sai ta sake sosai abinta cikinsu nujood,bayan sun gama hira da hajjaa…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 98

    Page 98 “Matsa daga gurin nan hafsa tun raina bai baci ba” ya sake fada cikin kausashiyar murya,shammatarsa tayi sai…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 99

    Page 99 “Hajiya ina wuni” “Lafiya alhmdlh,ya nauyin jiki?” “Lafiya lau” ta fada a gaggauce,sannan ta zauna ta fara rattabo…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 56

    Page 56 Sanda yayi kiran farko har ta katse bata daga ba,bai qosa ba ya sake kira,dab da zata katse…

    Read More »
  • Arubuce Ta Ke 90

    Page 90 Tun kafin su qarasa gaban motar tasa idanuwanta akan widad,a lokacin bata kula dasu ba,sai da suka kusa…

    Read More »
Back to top button