Hausa NovelsMatan Ko Mazan Book 2

Matan Ko Mazan Book 2 Page 10

Sponsored Links

*MATAN KO MAZAN*

 

EPISODE 🔟

ASMEEYAMIN COLLECTIONs is a home na ladies accessories daya fara daga correct correct handbags and takalma 👠 haddadun gaske wanda bazaki samesu ako’ina ba.
Idan kina kano makesure kin kaima shagonsu ziyara, idan baki kano you can order za’amiki fast delivery zuwa ko’ina a Nigeria da wajenta ma.

Click the link and chat her up now, jeki saya, koki sara ku kulla business da su💃💃💃

Zaku iya duba IG page nasu @ASMEEYAMIN_COLLECTIONs

 

 

Duk wacce takaranta min littafi batare data biyaba ban yafeba.
Around 8 Dr yazo bayan sun gama breakfast, hijabi AJ yadauko da kanshi yasa mata yace “bari naje nashigo dashi” gydamaikai tayi yawuce yafita yana tafiyan nan nashi dai dai like a man tabishi da kallo kaman yadawo kawai ta rungumeshi, baiwani jimaba yadawo tareda Dr din suka shigo falon, AJ yazo kusada ita cikeda so yace “I will be in my car okay” gyadamai kai tayi tana tana kallonshi yajuya yawuce yafita duk Dr na kallonsu, ahankali Alawiyya kanta akasa tace “Ina kwana” ”lafiya lau, ya kin gamashan magungunan ki?” Gyadamai kai tayi ahankali batare datai magana ba sabida hakanan kawai AJ yadawo shine farincikin ta, shine wanda take iya bude baki tamai magana happily, rubuce rubuce Dr yayi sannan yadaga kanshi yakalleta yace “how do you feel yanzu? Are you thinking and seeing things clearly”? Gyadamai kai Alawiyya tayi, atakaice tace “eh” kallonta Dr yayi sai kawai yarufe littafin hannunshi ya ijiye da pen din yayi folding hannunshi akirji kai tsaye yace “Alawiyya!” faduwa gabanta yayi hakan yasa tama kasa magana sai kallonshi datake, anatse yace “I don’t know if you know this but AJ maraya ne, tun yana karami mahaifinshi ya mutu su biyu maman su tahaifa, shida kanwar shi wannan gidan gonan dakike ciki is the only thing dayake dashi na gadon mahaifinshi, gym din dayake dashi da gym din dakomi naciki ba nashi bane, I know kinsan menene lease to leasing gym din akamai he nurtured it haka yana biyan kudin haya dana komi naciki duk shekara, Alhamdulillah he’s good with business , Allah kuma ya Albarkaci gym din dashi yasamu ya gina madaidaicin gidan da matarshi da diyar shi ke zama, akwai wani lecturer a Nile naku shiyasamo mai wani NGO work that base in US duk end of the month yake turamusu reports suna biyan shi, basically wannan shine what AJ keyi arayuwan shi to feed matarshi da diyarshi da mahaifiyarshi, kinsan yanzu haka he left everything just to be with you including gym nashi da student nashi? Kinsan how many people ke zuwa gym din nan sabida AJ kawai badan wasu ba? Yau kwana bakwai baya gym, baiga matarsa ba baiga diyarsa ba, are you sure kinason AJ ko you are just using cousin dina taking advantage na hopeless soyayyan dayake miki?” Zaro idanu Alawiyya tayi gabanta nafaduwa sosai kokari take tai magana amman takasa saiga hawaye maganan Dr ya mugun girgizata, ganin takasa magana yasa yace “Alawiyya AJ is not like you, baitaso cikin gatan dakika taso ba, baida kalan kudinki, AJ is a nobody, if anything should happen to AJ bamu da wani babba ko mai mukami a dangin mu dazai iya ciro AJ, I know how much yake sonki tun haduwanku a Nile ya gayamin, bawai am against soyayayan ku bane but are you thinking straight? Kina tunanin kalan bala’in dazaki jefa AJ nan gaba kuwa? Kina matan aure kin gudo daga mijinki kin gudo wajen saurayi shikuma mahaukaci yakasa kadaki ko maidaki gidanki, what is the meaning of that? I understand bakison mijinki but what is this dake dashi keyi kin gudu dukanku da aurenku akai kuna zaman tare eh? Idan kinyi jefa AJ a trouble waya zai tsayam…….” “Cousin!” AJ yakirashi azafafe dayasa yajuyo yama AJ wani mugun kallo, azuciye AJ yazo dakin kawai yaja hannunshi yace “let’s go” yanda yajashi saida yabishi da gudu kafin ya karyashi, saida sukakai wajen gate AJ yawani bugashi abango yace “what is this kakeyi? Are you trying kasake daga mata hankali and u call yourself a Doctor, you think I don’t have plan ne? Eh, look at the way she’s crying sabida kai? Kasan how many days yanzu rabonta datai kuka? Kasan how many days rabonta da bakin ciki, did i ask you to speak for me?” Sosai Dr ke kallon AJ kafin yakai hannunshi ya banbare daga wuyanshi yace “this love can lead to your death inma baka sani ba AJ, kissa awajen politicians is nothing!” Ihu AJ yayi da saida gidan ya girgiza yace “I don’t care! Lemme die indai akan soyayyan Alawiyya ne I’m ready to die!” Kallonshi Dr keyi sai kawai yaji AJ ma yabashi tausayi so bala’i ne, wucewa kawai yayi yabude gate yafice, AJ yakoma ciki dasauri Alawiyya yagani a uwardaka tasaka gown data gudo dashi ranan tana kuka sosai tadau ribbon nata tana kokarin kama gashinta dasauri yayi wajenta yawani fizgota azuciye yace “where do you think you are going?” Cikin kuka tace “the last thing I want arayuwana is ta dalilina ka shiga cikin matsala, AJ kabarni natafi, dan uwanka made me realize am nothing but a selfish mutum, I don’t deserve you AJ, I don’t! Nahanaka sana’arka, nahanaka ganin familyn ka, you have a little girl just 5months duk narikeka anan kaina kawai nake tunani namanta da komi, I’m very very selfish AJ, kayakuri tafiya zanyi” wani kalan ihu da tsawa AJ yamata da saida ta firgita yace “you are not going anywhere! You leave when I tell you to kinajina!” Yayi ihun dabata san sanda ta gyadamai kai ba tana kuka ahankali.
Idanunshi sunyi jazur cikin fushi sosai yace “bakene kika hanani zuwa aiki ba, ki ganin family na ba everything I did was because of myself my heart and my feelings, whatever I did nayine sabida my heart beats for only you!” Cikin kuka tace “AJ zansaka a matsala” “kisanin I don’t care!” Yafadi yana jijjigata, yana nishi kaman kumurci yace “I don’t care idan your Mom lock me up in the worst prison da ake dashi, I don’t care if I loose my job, my work or my life sabida ke!” Dasauri takai hannunta kan bakinshi tana kuka sosai tace “kadena maganan mutuwa AJ, idan ka mutu nima I will die” ahankali yace “kema stop reminding me of abubuwa just allow me to love you duk yanda naga dama” sosai take kallonshi, kafin ahankali takai hannunta kan kuncinshi tace “Ya Allah inason wannan bawan naka da ruhina da gangan jikina da zuciyana, kai kadaine farin cikin rayuwana, ahankali yace “dani da yaranmu, Twins and their little sister” murya chan kasa Alawiyya tace “my princess Alawiyya Abbakar Jafar” duk tsayawa sukai ahaka suna kallon juna har lokacin hannunta nakan kuncinshi kaman kar moment dün yakare kafin ahankali Alawiyya takai bakinta kan nashi tana numfashi fast fast tashiga kissing nashi tanakai hannuwanshi saman boobs nata dayawani matse, kawai suka haukace, sautin numfashinsu kawai yake tashi adakin, kafin kaceme sun zube agado, danneta yayi sosai yawani jaa pant nata gefe ya danna mata da mugun karfi ciki tawani irin rikeshi tana mika dan kullum da kyar yake shiganta yanda kasan da gum akai wajen nata kuma kaman abinda ke kara haukata AJ kenan da kyar yake shiga, hawaye ne ya gangaro daga idanun AJ he wants to stop f*cking Alawiyya amman yakasa dan jaraba ma kullum karamai dadi take, yanda suke nishi zaka dauka dukansu biyun sun haukace ne, cin Alawiyya yake da kyau tanajin dadi kaman zata shura, kawai having one of the most painful romantic lovemaking suke, yau dazai kawo ihu yafarayi saida ta kullemai baki kar ajisu amakota, yawani rirriketa kaman mashin ya juye tass yanashan boobs duk sukai shiru jikinta ba karfi ko daya tanajin yanda take diddiga tana tunani yanzu tai cikin AJ yazatayi cus the amount of cum dayayi inside her yawane dashi.

Back to top button