Duk KarfinIzzata Book 2Hausa NovelsHausa Novels

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 30

Sponsored Links

Page 30

Uk

Barci mai matukar daɗi ne ya kwashe su yana rungume da ita a jikin sa. yana tsaka da barci wayar sa ta fara kara da kyar ya iya waro idon sa waje kusan tare suka farka da shi da ita ɗauko wayar yayi daga saman drawer sunan Khalid ne ya bayya na a kan screen ɗin duba time yayi 3:55pm tsaki yaja tare da kai kallon sa kan kyakkyawar face nata dai dai lokacin ta waro blue eyes nata a kan kyakkyawar face nashi da kyar ya iya futa “are you okay? Gyaɗa masa kai tayi kafin tace “yaya Prince ya muka dawo gida? Ya baka kai ni yawo sosai ba? “Eh duk da munyi fitar sirri akoi wayan da suka bi bayan mu ne shi ya sanya muka dawo gida yanzu dai tashi mu wuche lokacin tafiya yayi” yana kai karshen maganar ya miƙe ya sauko daga gadon.
kasa tashi tayi dan yana miƙewa wani mugun sanyi ta ji ya rufe ta,har ya kai bakin kofa ya juyo yana kalle ta tana kwance kamar yadda ya barta “sister ba zakai je Nigeria bane? Shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka ta fara magana “yaya Prince sanyi nake ji kuma na kasa tashi” dawowa yayi chikin ɗakin ya ɗauke ta chak ya fice da ita sai rawan sanyi take har ya kai palo sai kuma ya juyo ya dawo ya ɗauki ɗan karamin trolley sa daya shirya tana kwance saman kafaɗar sa kai tsaye waje harabar gidan suka nufa.

Already su Khalid sun fito kowa ya shiga motar sa tare matar sa Hisham da Ilham suna tsaye a harabar gidan suna musu bye bye ganin Bgs ɗauke da Hiyana ba karamin mamaki ya basu ba tunani Khalid ya shigayi anya Bgs ba wani abun yayiwa sister ba da ta sanya yau tun safe yake ta ɗaukan ta kai da biyu wlh ba haka nan ba. Ilham kuwa matsowa tayi kusa da kunnen Hisham tace “baby wai haka ogan kunnan yake? Baya barin matar sa ta tafi da kafar ta kai gaskiya ya iya soyayya da kula da mata” harara Hisham ya watsa mata kafin yace “ki dai iya bakin ki wlh idan ya jiki ba mai iya tare miki.

da gudu Abdol ya buɗe ma Bgs mota ya sauke ta a gidan baya sanna ya juyo yana kallon Hisham ba tare da yayi magana ba chikin sauri Hisham ya tako ya kariso gaban sa hannu Bgs ya miƙa masa Hisham har jikin sa na rawa ya bawa Bgs hannu sukayi mu sabaha chikin nitsuwa Bgs ya fara magana “to Hisham ka dawo mu kuma zamu tafi amma 2 weeks zamuyi ka kula da aikin ka sai mun dawo” yana kai karshen maganar ba tare da ya jira amsar Hisham ba ya saki hannun sa ya shige chikin mota sosai Hisham ya musu fatan alkhari da fatan adawo lfy sai murmushi yake.

Bayan tafiyar motocin su Bgs Ilham ta matso kusa da Hisham ta fara magana “baby me ya faru? Naga kana ta murmushi da baka taɓa yin irin sa ba” “my wife kin san matsayin Brigadier general kuwa? Bgs yana gaba da mu nesa ba kusa ba ina murmushi ne saboda yau na gaisa da shi hannu da hannu tare muka taso da su amma ban taɓa gaisawa da shi hannu da hannu ba ke ko baki da baki ma idan kika gaishe sa ba amsawa yake ba bare hannu da hannu shi idan kin gansa yana magana to umarni yake badawa idan za’a tafi filin yaki banaji awajen Aikin mu akoi wan da zai che miki ya san kalar voice nashi akoi manya manyan sojoji ma da basu taɓa jin voice na shiba duk yadda zan faɗa miki wanene Bgs ba zaki fahimta ba ni dai ina farinciki yau” a kule Ilham tace “to baya kula ka me ya sa zamu zo gidan su mu zauna? ” “My wife ki sani nifa mun taso tare ne amma su Khalid ne abokai na ko Aryan ban kai matsayin da zanyi abota da shi ba tare Bgs ina ga baki san me kike faɗe ba ne kin san miliyoyin mutane nawa ne ke neman irin daman da na samu wasu sojojin ma nema suke ko a masu sharan gida ya ɗauke su su dai suga suna kusa da Brigadier general Safras amma ke shine kike wata magana” ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace “tom shike nan muje mu shirya muje yawo” hannun ta ya riko suka wauce chikin gida.

A ɓangaren su Bgs kuwa lokacin da suka isa Airport an gama shirya musu komai suna isa ba tare da ɓata lokacin ba suka fito daga mota suka shiga katafaren jet ɗin Bgs mai ɗauke da tambarin sunan sa da manyan baki PRINCE SAFRAS zama yayi saman haɗaɗiyar kujerar jet ɗin hiyana ta zauna kusa da shi bawani ɓata lokacin su Khalid kowa tare da matar sa ya zauna har jirgin su ya ɗaga hiyana bata dawo dai dai ba. sanyi zazzaɓi take ji sosai chikin rawar murya da kakkarwan sanyi ta fara magana
“Yaya Prince sanyi nake ji sosai” kallon ta yayi da kyau kafin ya nuna mata saman chinyar sa da hannu ba tare da yayi magana ba da kyar ta miƙe ta dawo saman chikinyar sa ta zauna buɗe zip ɗin jaket ɗin jikin sa yayi ya kwantar da kan ta saman faffaɗar kirjin sa ya rufeta da jaket ɗin iya kan ta kawai ya bari awaje shiru ta lafe a jikin sa tana mai da numfashi. “Are you okay now? Ya tambayeta yana kallon face nata sai lokacin ta ɗago ido tana kallon kyakkyawar face nashi ɗan kwanto da kai sa yayi ta gefe yana kallon chikin idon ta girgiza mata kai yayi ya ɗaga gera ɗaya alamar lfy kike kallo na cool murmushi ta saki kafin tace “kamin kyau sosai ne shi ya sanya nake kallon ka” kawar da kansa gefe yayi yana murnushin gefen fuska.

Kallon Yusuf Khalid ke yi yayin da shima Yusuf ɗin ke kallon sa suna son yin gulma amma suna tsoro yau suna ganin ikon Allah domin idan ba ikon Allah ba ba abun da zai sauya Bgs haka wai har da kawar da fuska yana ɗan murmushi lallai sister ta chiri tuta lallai yau hakuri yayi rana daman duk wanda yayi hakuri zai yi nasara a rayuwan sa. waya Khalid ya chiro ya fara yi musu video ba tare da sanin su ba a ɓangaren Yusuf ma hakane waya ya chiro ya fara ɗaukan Romeo and Juliet ɗin nan ba tare da sanin su ba sai hira hiyana ke zuba masa shiko ya zuba mata manya manyan green eyes nashi yana kallon face nata a haka har barci ya ɗauke ta kasa ɗauke ido yayi da kallon ta gyara mata kwanciya yayi da kyau a jikin sa yana kallon face nata wani irin nishaɗi da farinciki ne ya dira a zuciyar sa lokaci guda. Shafa kan sa yayi ya furzar da iska mai zafi chikin ran sa yana tunanin “why? duk lokacin da nake kallon face ɗin yarinyar nan nake jin nishaɗi da farinciki ne why? Ko da yaushe nake son kallon face nata? why Nake jin ta har chikin raina? why Yanzu nake tunanin ta sosai?” ɗayan ɓangaren zuciyar sa ne ta bashi amsa da cewa “so mana son ta kake” da sauri ya girgiza kai yace “no so kuma ni? Ina never babu wanna wajen a rayuwata dogon tsaki yaja tare da kawar da kansa gefe ya fito da wayar sa ya fara latsawa. Mamaki ne ya kama su Khalid murmushi Khalid yayi a ransa yace “ai kaɗan ma ka gani in dai mace ce ai baka fara magana kai kaɗai bama yanzu ne zaka fara wlh inaga sai sister ta sa ka zama kamar mahaukaci muje zuwa yanzu wasan ya fara.

9:30pm jirgin su yayi landing A malam Aminu Kano International Airport Kano har lokacin hiyana barci take ga jikin ta yayi zafi sosai

Ako da yaushe Bgs shine na farko fita idan jirgin su ya sauka dan shi baya son ɓata lokacin amma awan nan karon su Khalid sun fita sun barshi yana tunanin ya zaiyi da hiyana dake barci a jikin sa baya son tashin ta dan tana jin zazzaɓi kuma bai san ɗaukan ta ya fita da ita dan sojojin da yan sanda ga manya manyan yan siyasa awaje, Airport ɗin a chike yake da jama’a so baya son kowa ya san yana tare da mace kusa da shi. Almost 30mins yana zaune ya kasa motsawa ga dubbanni jama’a na waje suna jiran fitowar sa ga taron yan jarida Aryan na zaune a cikin mota shi da jiddan sa shiru shiru Bgs bai fitoba buɗe mota Aryan yayi ya fito ya nufi cikin jet ɗin diyana na son fita ta bishi amma ya riga yayi nisa tana tsoron jibga jibgan sojojin dake kewaye awajen

Aryan na shiga chikin jet ɗin Fahad ya biyo bayan sa “lfy my blood baka fito ba” yayi maganar yana karewa Bgs kallo sai lokacin ma ya lura da Hiyana dake kwance saman kirjin sa kawar da kai gefe bgs yayi ya fara magana “tamin barchi ajiki ne Aryan bana son tashin ta dan bata da lfy kuma ban san fita da ita kasan ni ba sai na sanar da kai ba akoi tarin masoya a waje kamar yadda akoi tarin makiya” Aryan na kokarin yin magana Fahad ya rigasa da cewa “ok bari to na ɗauke ta tun……bai kai karshen maganar ba ya ɗagata sakamakon mugun kallon da Bgs ya wurga masa chikin sauri ya fice daga jet ɗin ya koma chikin motar su. murmushi Aryan ya ɗan saki kafin yace “zaka iya ɗaukan ta ai sai ka rufe mata face da mayafinta yanzu ma darene ai duk da akoi hasken wuta ba lallai aga face nata da kyau ba” kallon face nata yayi kafin ya chire face mark na face na shi ya sanya mata ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita a saman kafaɗar sa Aryan ya bi bayan su.

Suna fitowa jama’a suka fara tururuwan ɗaukan su hoto masu mamakin ganin Bgs ya ɗauko mace sunayi masu tambayar kansu wacece Bgs ya ɗauko haka suma sunayi. Diyana na ganin su sun fito ta buɗe kofar mota ta fito tana faɗin “yaya Aryan shine ka tafi kabar ni ko? Buɗe mata hannu yayi ta tawo da gudu ta faɗa jikin sa tana faɗin “ina hiyana na take? Kallon Bgs dake tafiya a gaban su yayi ba zai iya faɗawa diyana ga hiyana awajen Bgs ba zata iya musu hauka dan ba karamin aikin ta bane tayi tsalle ta rungumo hiyana a jikin Bgs daman yanzu ma daya aka samu ya sauko katse masa tunani tayi da cewa “yaya Aryan ko dai hiyana bata zo bane? Hannun ta ya kama suka nufi motar su yana faɗin “tazo idan mukaje gida zaki ganta”
sai magana jama’a keyi shin Lefternal general Aryan yayi Aure ne ko dai sister sa ne ga Bgs ya ɗauko mace a kafaɗar sa sanna kuma ga Aryan ya rungumi mace a bainan nasi ga general Yusuf rike da hannu mace wai shin ko sunyi Aurene wasu daga chikin su suna musa nawa akan ko bgs yayi Aure wasu chewa suke “ba yarda za’ayi Bgs yayi Aure duniya bata sani ba” haka dai jama’a sukayi ta surutai shi dai Bgs bai bi ta kan kowa ba motar sa ya wuce ya zauna tare da Hiyana a jikin sa sai sharara barcin wahala take

Aryan kuwa ya tsaya yana amsa gaisuwa da manya manyan mutane da suka zo tarban Bgs yaki kula su

tsaki Bgs yaja chike da ɓacin rai yace “Aryan zaka wuce mu tafine ko kana tsaye? Yana gama yiwa Aryan magana ya juya ya bawa sojan da zai jasu umarni akan ya wuce da su gida ba musu driver ya tada motar da gudun gaske suka bar Airport ɗin motar su Khalid ya rufa musu baya motar su Aryan ne a baya sai motar jibga jibgan sojojin su

horn ɗaya su kayi sojojin dake tsaron gate suka wangale musu tangamemen gate ɗin suka kutsa motocin chikin gida kai tsaye parking space suka nufa driver’s ɗin suna kashe motocin Bgs ya fito ɗauke da Hiyana kai tsaye part nashi ya nufa su Aryan ma suka fito kowa ya nufi part na shi da matar sa Khalid ne kaɗai ya kama hannun Auta suka nufi part ɗin Ammi dan shi duk lokacin da suka zo Naija Ammi ce first wadda yake fara zuwa wajen ta kafin kowa.

Saman katafaren gadon sa ya shinfiɗe ta ya wuce ya nufi toilet yana kokarin shiga toilet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin “yaya Prince zanje wajen Ammi na” wani farinciki ne ya dira a zuchiyar sa lokaci guda yaji kaunar ta na ratsa shi slowly ya juyo yana kallon ta kwance take kamar yadda ya kwantar da ita sai dai ta waro idon ta tana kallon sama “zo kiyi wanka sai kije” miƙewa tayi da kyar ta zauna tana kallon sa “ayya yaya Prince zanje nayi a part na Ammi wlh bani da burin da ya wuce na ganta” ɗaga mata kai yayi kafin yace “ok jeki” da sauri ta miƙe tana tangal tangal har ta fice bin ta da kallo yayi har ta fice sannan ya shige chikin toilet ɗin yayi wanka ya fito yayi shirin barci chikin kayan barci sky blue riga da wando basu kyau da laushi hayewa saman gadon sa yayi ya ɗauki wayar sa ya duba time 10:55 ajiye wayar yayi ya jawo blanket zuwa kirjin sa ya kashe wutar ɗakin tare kunna blue light dake gefe gefen gadon ya lumshe ido da niyar barci amma ina barcin taki zuwa sai juyi yake a saman gadon ƙwaƙwalwa sa na tunano masa irin barcin da sukayi jiya da sister sa ganin kyakkyawar face nata yake a face nashi ɗazun da ya jiƙa mata gashin ta a Uk wajen dutsen nan matse idon sa yayi yana kokarin kawar da tunanin ta amma ya kasa sai kara tunano masa ita zuciyar sa da ƙwaƙwalwa sa keyi ya kasa barci sai juyi yake
Tsaki yaja tare da miƙewa zaune ya laluɓo wayar sa ya kunna haske screen ɗin ya shiga contact dialling number ta yayi ya fara kira

Lokacin da kiran shi ya shigo wayar ta tana kwance a saman gadon Ammi ta tada kai da chinyar Ammi Ammi na shafa lallausan bakin gashin kanta suna yar hira tayi wanka ta shirya chikin riga doguwa na barci mai buttir a gaba.
tana kallon call nashi amma taki ɗauka dan tana jin kunyar Ammi har call ɗin ya yanke bata ɗaga ba call na biyu ne ya sake shigowa wayar nata “Hiyana ki ɗauki kiran mana wanenen ma yake kiran ki a wanan lokacin?” Chikin sanyin murya tace “yaya Prince ne yake kira” “to ki ɗauka mana kiji me yake so” chikin jin kunya ta sanya hannu zata ɗauki kiran call ɗin ya yanke ajiyar zuchiya ta sauke ta gyara kwanciyar ta ajikin Ammi chikin dabara ba tare da Ammi ta lura ba ta sanya wayar ta a silent.

Sau uku Bgs na kiran ta bata ɗaga ba chike da ɓacin rai ya miƙe ya fito palo kai tsaye ya fice waje ya nufi part na Ammi babu kowa a palon kai tsaye ya wuce bedroom na Ammi kasa kasa yayi sallama ba tare da ya jira an bashi izini ba ya tura kofar ya shige da kyakkyawar face nata ya fara karo chikin tsoro ta miƙe ta zauna kai kallon sa yayi kan wayar ta dake kusa da ita kafin ya dawo da kallon sa kan razanannen face nata harara ya shiga wurga mata duk abun da suke Ammi na kallon su a chikin ranta tana godewa Allah da ya sanya har Bgs yake kallon hiyana
“Kai lfy ka shigo ka tsaya ma mutane a kai?” Sai lokacin ya dawo da kallon sa kan Ammi ɗan shafa kan sa yayi chikin girmamawa yace “barka da hutawa Ammi” kallon sa tayi tana mamakin yau Bgs ne ranar da ya dawo ya shigo part na abun da bai taɓa yi ba wani lokaci ma idan ya dawo sai ya kai 2dys ban samu ganin saba kome ya kawo sa yau kuma oho” voice nashi ne ya katse mata tunanin ta dacewa “ke wuce kije ki kai min fruits ɗaki na” yana kai karshen maganar ya juya ya fice daga ɗakin. miƙewa tayi sai kunbura kumatu take tace “Ammi ina dawowa” “to” kawai Ammi tace

Bedroom nasu ta nufa ta ɗauko hijabi dogo har kasa ya sanya saman kayan barcin jikin ta ta fito ta wuce kitchen a gurguje ta haɗa masa fruits da black tea ta ɗauka ta fito ta nufi part nashi. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo yana kwanche saman gadon sa saman bedside drawer ta ɗaura masa plate na fruits ɗin ta juya ta nufi hanyar fita kamar daga sama taji sexy voice mashi yama faɗin “sau nawa na kira layin ki? Slowly ta juyo tana kallon sa dai dai lokacin ya miƙe zaune tare da sauke kallon sa kan face nata shiru tayi batayi magana ba tsawa ya kuma daka mata “sau nawa na kira layin ki!!? Da gudu ta juya zata fice dan bata son jimawa a ɗakin sa. chikin zafin nama ya miƙe taku biyu yayi ya chapko ta ta baya ihu ta fasa masa chikin sauri ya sanya hannu ya toshe mata baki tare da juyo da ita suna fuskantar juna

girgiza masa kai ta fara yi tana zaro ido “sau nawa na kira wayar ki? Ya kai karshen maganar tare da zame hannun sa daga bakin ta murya na kerma ta fara magana “kayi hakuri ina jin kunyar Ammi ne shi ya sanya ban ɗauki kiran ba” zuba mata ido yayi yana kallon ɗan karamin bakin kasa kasa yace “ina zakije yanzu da kika nufi hanyar fita” “wajen Ammi” ta bashi amsa a ta kai ce matso da face nashi yayi dab da nata suna kallon juna tana son rufe ido amma tana tsoron karya mata faɗa “why zaki je wajem Ammi? Me zaki yi a chan? Ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace “hira muke yi da ita kaga ai mun daɗe bamu haɗu ba” shiru ya ɗan yi yana kallon lallausan lips nata kafin ya matso da nashi lips ɗin ya haɗe bakin su waje guda tare da ɗaga ta chak ya wuce saman gado bakin su na chikin na juna kwanciya yayi tare da ita a kirjin sa.

Hot kiss yake bata babu kama hannun yaro chikin dabara ya zame hijabin jikin ta ya shiga murzar ta tun tana ɗan kame jikin ta har ta saki jiki ta shiga mayar masa sa da martani. kamar ingiza shi tayi chikin zafin nama ya ɓalle botiran rigar jikin ta ya zame rigar nata ya fara murzan tula tulan ta hannu ta tura chikin gashin kansa tana watsawa sambatu ya fara yi mata “oh god sister it’s so sweet wash, ash, keep doing,i love your ball’s” gangaro da hannun ta tayi zuwa wuyar sa tana shafawa a hankali zame bakin sa yayi daga nata ya mai da saman wuyar ta yana lasa a hankali yana murzan tula tula. Slowly ya kai bakin sa saman nipple nata da ɗan karfi ta furta “wash zafi” kamar kara ingiza shi tayi ya shiga tsotsar su kamar baby chikin fitar hayyaci ya kama hannun ta ya ɗaura saman marar sa. Ihu ta fasa da karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa chikin hayyacin sa kokarin guduwa take yayi saurin rikota yana kallon face nata runtse ido tayi chikin sanyin murya tace “dan Allah yaya Prince ka kwaleni na je Ammi na jirana” rungumeta yayi da kyar ya buɗe baki chikin tsarkewar murya yace “kwanta kiyi barci” zatayi magana ya ɗaura ɗan ya tsan sa a saman lallausan lips nata yana girgiza mata kai shiru tayi ta kwantar da kan ta a saman kirjin sa sukayi shiru

har 1:30Am basu yi barci ba a hankali ta ɗago kai kasa kasa kamar mai raɗa tace “yaya Prince baka sha fruits ɗin ba” mai da kan ta yayi ya kwantar dan bai san ta motsa ko kaɗan idan ta motsa za’a iya samun matsala da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana dan yana cikin wani hali “no ba zan iya sha ba” “to yaya Prince in tafi wajen Ammi? yatsa ya ɗaura mata a saman lips nata kafin yace “karki sake magana kiyi barci dare yayi” shiru tayi tana son komawa part nasu amma ba hali kunya take ji da safe ta tashi ta haɗa ido da Ammi ita da tace zata je ta dawo da haka har barci ya ɗauke ta. Sai 2:30 sanna ya kwantar da ita ya miƙe ya nufi toilet wanka yayi ya fito ya sanya wani kayan barcin ya haye gado ya kwanta ya juya mata baya

kasa barci yayi ji yake tamkar ya rasa wani abu gaba ɗaya ya rasa me ke masa juyowa yayi ya jawota jikin sa nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da ja musu blanket ya rufe su da haka barci ɓarawo ya ɗauke sa

5:30am

Tana idar da sallar asuba ta naɗe daddumar sauri sauri tana kokarin fita daga bedroom nashi ta tafi part ɗin Ammi sai sauri take kar ya dawo masallaci ya same ta. dai dai zata fita palo shi kuma yana shigowa karo sukayi kan ta ya bugi faffaɗar kirjin sa dake tsaye dam dam baya tayi zata faɗi yayi saurin damko wuyar hijabin ta ya fiskota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa a tare suka sauke ajiyar zuchiya kasa kasa yace “where are you going? “ɗakin mu zanje” “na baki izinin tafiya ne? Chikin sauri ta ɗago kai yana kallon sa “izinin kuma? Ta tambaya tana saukar da idon ta kasa “eh izini” “yaya Prince idan matar Aure ce iya mijine kawai ake neman izinin sa idan za’a je wani waje idan kuma budurwa ce to wajen baban ta zata nemi izini ka ga kai kuma a matsayin sister ka ɗauke ni kaga kenan ba sai na nemi iznin ka ba” matse bakin ta yayi da ɗan karfi kafin yace “ni yayan kine kuma ya zama dole ki nemi izini na kafin kiyi abu ba lallai sai miji ko uba ba awajen yaya ma ana neman izini” hannun ta sanya ta zame hannun sa daga rikon da yayi wa bakinta tare da riko yatsar sa manuniya ta sanya a bakinta ta ɗan chiza chikin wasa “wash” ya furta chikin zafin nama ya sunkucheta ya goma da ita chikin bedroom

A tare suka faɗa saman gadon ya jawota kirjin sa tare da ja musu blanket chikin raɗa yace “kiyi barci” lumshe ido tayi ta lafe a jikin sa ba jimawa barci yayi awon gaba da ita dan dama bata sami ishesshen barciba, hannun sa ya tura cikin hijabin ta yana ɗan shafa tula tulan ta a hankali har barci yayi awon gaba da shi

 

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai

Duk Karfin Izzata comments section group ina matikar godiya da comments naku yana ƙaramin karfin guiwa sosai Allah ya bar zumunci da qaunar juna 🥰🥰

💖The talent troupe writer’s 💖

 

💋Duk Karfin Izzata 💋

By Star Lady

 

 

Back to top button