Hausa NovelsHausa NovelsNamijin Zuma Hausa Novel

Namijin Zuma 24

Sponsored Links

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*

Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar. Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara, Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….” Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin ko matsifar dazan shiga daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya ni inde akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi. “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba, tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai kaci rabanka…yanzu ince mata kar tazo?” “In tazo uwarta zatamin…wlhi kar tazomin nan, ko san ganinta banayi , zinar da nayi da ita a baya ma bansan tuna zunubin data sani na dauka da ita. “ CewarAeezad. Zaks ya amshe da “An gama sir bazata zoba…” daga haka sukayi sallahma Zaks ya fice a dakin ya iso falon yayima Aunty nabeelah da big hajiya da aunty hafsat sallahma ya wuce. After 4days gabaki daya Aeezad yadena zuwana Aunty nabeelah falon , duk yadda ya kaiga Jin jarabarsa ya danne,. Aunty nabeelah ta saki jikinta a kwanakin har baccinta takeyi yanzu cikin kwanciyar hankali, kullum cikin tunani-tunani take ya makomar Aurensu take ita dashi, ita da kanta tasan Aurensu ya dauru, amma taki bari wani bangaren zuciyarta ya aminta da hakan, kawai hanya take nema taje kasarsu gabaki daya ma ta gaji wlhi da zaman asibitin badan komi ba sedan Aeezad din ita ba San ganinsa takeyi ba. A haka suka kwashi sati daya, kawai daya ganta ko yayane seya gaya mata wata kalma ta soyayya da dole ma ta ratsata. A kullum yana fita ya d’an zazzagayo da yammaci, seya dawo zuwa karfe shida haka. Yau shida Zaks sukayi zagayen cikin asibitin kawai yanayin hkn ne sbda yaji dadin kafafuwansa hadi da motsa jininsa,. Suna zagayen suna yar hira zancen gizo baya wuce na kok’i hirar de da aka Saba kuma wadda tafi ko wacce dadih wato hirar aunty nabeelah . Karfe shida suka nufo ciki, Aeezad ne ya fara sako Kai cikin falon, yayinda yad’an ma Zaks nisa, sbda shi mutum ne ne sauri. dai-dai nabeelah ta fito daga toilet , Aeezad ya sako kai , ya kuro mata ido har wani gwalesu yayi, dagani yasan wanka ta fito , kirjinta daure da d’an karamin towel peach wanda da kyar ya wuce duwaiwukanta be rufe cinyoyinta ba, gabaki daya cinyoyinta a waje suke, Aeezad ya tsurawa cinyoyinta wani irin kallon jaraba, ba karamin kyau cinyoyin nata ke dasu ba, a duniya be taba gsnin santala-santala din cinyoyi masu kyaun nata ba, farare ne tass, dagani ko kud’a be taba touching dinsu ba, se sheki sukeyi kmr tarwatsa, a ido ma se zallar tsantsi kawai suke zubawa, ya kalli har kasan yatsun kafarta, zuwa kirjinta zundum-zundum dinnan kmr gwanda, duk sunbi sun bulluko kmr zasu faso towel din. Cikin hanzari ya dawo da dubansa kan cikakkun hips dinta sune be kallah sosai ba, idanuwansa sunfi karkata a kan kallon nonuwa duk yabi sansu a jikinta. Wani mugun yawu ya hadiye na zallar jaraba, duk a cikin seconds ya kare mata kallon. Ya tsure kyakyawar fuskarta da dara-daran idanuwansa, yayinda sumar kannan tata ta sakesu suka barbazo kafad’arta. Wani mugun yawu ya hadiye kutt ya sauke gwauron ajiyar zuciya. Juyawa nabeelah tayi da sauri zata koma toilet din, yayi hanzarin dakatar da ita dacewa. “Tsaya kiji mommy, inaso muyi mgna serious bata wasa ba, yau ba wasa a lamarin…” dakatawa tayi ba tare data juyo ba, hannunta na kan handle din bude toilet din, yadda yayi mgnr taji seriously a cikin muryarsa hkn ne yasata ta dakata sannan ta fuskanci 2days ya rage iskanci, dukda de t fuskanci irin kallon da yayi mata na maita yanzu. Zaks kam tini yazo ze sako Kai yaga match din dake faruwa dan haka yayi hanzarin juyawa ya koma daga waje. Aeezad ya tsure duwaiwukanta da idanuwa, be taba ganinta da towel ba a rayuwarsa se yau , nan take gindinsa ya tashi zumbur, wani mugun yawu ya fito daga Cikin bakinsa, yayi hanzarin gogesa da hannunsa, gabaki daya duk yabi ya rikice nan take kmr tsohon zakin dawan Daya jima bega abinci ba se yau yagani. “Aiko dole in shiga farauta…” ya fadi a zuciyarsa yayinda wani abu ke fusgarsa kmr kawai ya afka mata, shi wlhi made yau ya haukace kawai. Jin yayi mgna yayi shiru kuma yasa nabeelah cewa “Inajinka kayi mgnrka…” cikin hansari yayi gyaran muryarsa wadda ta narke sbda jaraba ya nemo control nan take. “Yawwa mommy ai kince baki sona ke kinfison wannan saurayin naki Sadi yake kou?” Jin abinda yace yasata saurin juyowa , Allah yasani Tana kaunar alhaji sadi. “A,,…”Aeezad yayi murmushin dole kalmar ta A din datace ba karamin haushi ya bashi ba amma ya danne ya tsure kirjinta da ido ya kuma hadiyar yawu ya kuma hadiyewa sauba adadi ya gwale kafafuwansa ba tare data ankare ba, burarsa ta gama mikewa yaga kaya, shi gani yake fa a rayuwarnan be taba ma ganin mace ba se yau , ada maza yake gani ba mata ba. “Toh ina zuwa… ynzu zamuyi mgna ta fahimta…” dadih ya rufe aunty nabeelah sbda zancen Alhaji Sadi da Aeezad yayi, tace toh. Byn Aeezad yy mgnr ya juya ya kulle kofar shigowa falon, ya isa kofar dazata kai mutum dakinsa na jinya, ya kulle kofar da mukulli duk nabeelah na kallansa nan tashiga tunanin to meyasa ze kulle kofofi. Ya juyo hadi da nufo inda take yace “Yawwa zakiga na kulle kofofi saboda mgnr na bukatar sirri banso wani yaji mutumcinki ya zube…” duk kalma daya biyu se Aeezad ya hadiye yawon zallar jarabar shaawah, riga da wando ne a jikinsa irin na hutunnan tabbas da nabeelah ta kula dole zataga irin mikewar da Azzakarinsa yayi, ne taba mikewar da yayi kmr yau ba . “Ina jinka…” cewar nabeelah. Aeezad ya sake hadiyar yawunsa da yake a tsinke, out of control yace “Ko zaki cire towel din jikinki se nafijin dadihn gaya miki mgnr …” nabeelah ta zaro idanuwa hadi dacewa “Ina ruwan mgnr ka da towel din jikina dan iska!” Cikin hanzari yace “Au sorry bansanma na fadi ba, matsala ce dani …amma de …kinajina..” ya karashe mgna de ba burki kmr ana masa Alluro. “Inajinka…” nabeelah ta fadi Tana gallara masa harara. “Mommy ko zaki bani Nono nasha ne dan Allah…” ya sake barota cikin fitar hayyaci idanuwansa na kan nonon da yake hangosu ta cikin towel, shi kansa fa besan maganganun na subuce kasa ba. “Bansan iskanci, wlhi zan shige toilet in ba mgnr Arziki zaka minba,,,” nabeelah ta fadi cikin tsare gida. Aeezad ya kara bude kafafuwansa ya kai hannu ya rike Azzakarinsa daya mike sosai. Nabeelah ta kalli yadda ya rike gabansa , nan ta tabbatar iskanci ne kawai ke damunsa. Ta juya zata nufa Cikin toilet din harta budesa Aeezad yayi hanzarin Cewa “Yawwa mommy kindesan akwai Aurena a kanki kou? Toh kawai zan sawake miki kije ki auri wanda kkeso tinda bakya sona ai kinga ba a dole,,,” Jin mgnr dayayi yasake Hana nabeelah shiga toilet din ta kullu toilet din ta juyo ta kuresa da ido tanaso ta tabbatar shi yayi mgnr nan, farin ciki ya bayyana kan fuskarta. “Zan maidaki matsayin da kk mommy, Nima na hkra na cirewa raina ke..” Cewar Aeezad dake mgna yana bin ko ina nata da ido, duk ya kosa ya ganta zindir se dukawa yakeyi kmr mahaukaci kawai so yakeyi yaga gindinta, abunfa yayi Kamari ya wuce yaga nono gindi yakeso ya gani. Nabeelah dadih ya rufeta se hasasowa takeyi gata ta Auri Alhaji sadi Tana kallansa yanata tsugunne tsugunne Sam batasha gindinta yakeso yagani ba ita a zatonta ko ya gaji ne yaketa duke duke. “Toh yanzu zaka sake ni ko? Nagode yarona Allah ya maka albarka, kaima ka fahimci be halatta Aure na da Kai ba kou?” Nabeelah ta fadi da muryar data saba masa mgna wadda ya jima beji irinta a gunta ba matsifa ke hadasa da ita tinda ya afka santa. Murmushin gefen kumatu Aeezad yayi ya kamo labbansa na kasa ya tsotsa, ya dawo ya kamo Dayan leben nasa na sama ya tsotsa kana yace “Kwarai kuwa mommy …ai ke daman size din wannan sadin ne…” ya karashe mgnr yana me mata kallon mara wayau , ashe rashin kunya ne kawai ke dawainiya da ita da matsifa amma bata da wayau. Murna ta lullube nabeelah. “Yanzu zan rubuta miki takadda…kimin alfarmar daya pls mommy tinda kinga Nima ai nayi miki kokari kou?” Aeezad yayi mgnr da kalamansa na yaudara nabeelah Sam bata fahimta ba abinda da brain din mace duk girmanta yanzu namiji ze juya mata lissafi. “Ina jinka…” Cewar nabeelah data kuresa da ido ta fahimci de duk beda sukuni ya kasa tsaye ya kasa duke se yayi can yayi nan kmr wanda ruwan zafi ya zubewa a jiki. “Yawwa mommy na, dan Allah yaude daya ki bani nono nasha kafin in rubuta Miki takaddar, ni ko toilet ne semu shiga ki fiddo nonon guda daya ma kisamin a bakina dan Allah da Annabi SAW mommy kar kice aah pls…in kkmn hk na yanzu kawai second biyu yayi yawa zansha se in kyaleki, I promise bazan kara miki wata mgna ta soyayya ba, Allah na tuba ina ni ina kema mommy zuciyaya ce kawai ta zalinceni amma yanzu na fahimci dai-dai… sannan nonon nan dana shashi mommy wlhi ba gayawa kowa zanyi ba pls, inasha se in dan taba Dayan pls….” Ya karashe mgnr yana zubewa kan guiwowinsa ya hada hannu biyu alamar roko se hadiyar yawu yakeyi yayinda wani yawun ke fitowa ta gefen bakinsa yana gogewa, be tabajin abinda yakeji Yanzu na jaraba ba a kanta.

 

Aeezad matsifa ne 😂tinda yagani yanaso shide dole seya d’ana. Ina godiya fans more comments pls , se in saki page ma ban shirya ba in ana comments…. Agains kar a manta Ina saida kayan gyaran kayan dadih, na raya sunnah a zage a nemi Aljannarh manyan mata.

 

Back to top button