Hausa NovelsNoor Al Hayat Hausa Novel

Noor Al Hayat 70

Sponsored Links

Sai kusan karfe uku saura Baby ta tada Khadijah tayi sllhn azahar ganin lkcnsa na ta wucewa kuma da alamar ta samu saukin jikinta sosai ganin she is sleeping peacefully…. Khadijah ta mike xaune da kyar, xuwa lkcn kam ciwon da ta dinga ji daxu da safe a xuciyarta ya rage sosai, sai dai gaba daya taji gaba daya she is weak kanta ya mata nauyi, Tana kallon Baby cikin sanyi tace “An daura auren koh Baby?” Tana magana ne hawaye cike idonta, Baby ta kasa ce mata komai… Ta hade kanta da gado cikin rauni tace “Matar nan xata iya kashe ni wllh, nobody want to consider me, nobody is willing to understand what I mean, Baby tsoron ta nake.. ” Baby ta kauda kanta bata ce komai ba sai dai wani mugun tausayinta ta dinga ji har ranta, Bayan wani lkci a sanyaye baby tace “Ki tashi kiyi sllh Khadijah, lkci na wucewa” Khadijah Bata ce komai ba ta sauka saman gadon tana kokarin ganin bata bar hawaye ya sakko mata ba, kamar iska xai kadeta ta shiga bathroom, khadijah na idar da sllh Baby ta fiddo mata daya daga kayan biki da aka dinka mata, tana kallonta persuasively tace “Plss Iman put on this ko baxa kiyi kwalliya ba, am begging you” Khadijah tayi murmushin karfin hali bata ce komai ba, Bayan wani lkci ta mike ta shirya cikin tsadadden lace din, Baby na murmushi ta wara ido tace “Waow kin ga yanda kayan suka maki kyau kuwa Iman, plss ki bari ko powder in shafa maki, just it” khadijah bata mata musu ba, duk da har xuciyarta bata so, daga powder baby ta lallabata ta sa mata har eye pencil da chappete, sosai Khadijah tayi kyau just like the bride she is, Baby ta daura mata dankwali tana kallonta da sha’awa, Frnd din Umma ce ta shigo dakin da warmer din abinci ganinta tace “Kai maa sha Allah ko ku fa? Da xa ku bari wata kishiya can ta bata maku wannan ranan, show her she is a liar bata isa ba ne, sai ma mun je kai ta gidan tukun” Murmushi kawai Baby tayi tana kallon khadijah da ta ki dago kanta. Tun bayan da suka bar masallaci bayan an daura auren Aliyu ke rike da kan sa a mota, su biyar ne motar, Khaleel na driving, Dr Yusuf na xaune gaban motar, sai Barrister da Aliyu da Farouq a baya, tun da suka dau hanya Sudais ke danna wayarsa bai dago ba shi ma, the journey was very silent da alama kowa da abinda ke ransa har suka iso dai dai kofar gidan su Khadijah, Khaleel yyi parking a hankali ya kashe motar, Shi ya fara sauka sannan Farouq da Dr Yusuf, Aliyu ya sauka sannan Sudais ma ya fito yana mayar da wayar sa Aljihunsa, ganin xai shiga ciki Aliyu ya riko hannunsa yana kallonsa da idanuwansa da suka kada sosai, Barrister ya kasa hada ido da shi, Da mugun karfin hali yace “Barrister… am still confuse, I think am yet to understand the meaning of the drama that took place at the mosque minutes back, ka ganar da ni don Allah, I am confuse plss, nayi tambaya a mota kun kyaleni…” Sudais dai bai iya yace komai ba, Dr Yusuf ya rungume hannayensa yana kallon Sudais don Aliyu bai ma kai sa confusion ba, jiran abinda Sudais din xai ce shi ma yake, shi dai yasan daurin auren abokin nasa ya xo tun daga Yobe sai kuma ya ga otherwise, Farouq dai murmushi kawai yyi ya jingina da mota ya rungume hannunsa, khaleel ya tako har gaban Aliyu yana kallonsa, bayan few seconds yace “What is it that u don’t understand Aliyu?” Aliyu ya kallesa a hankali yace “Everything…. I… I don’t get everything” Khaleel ya shafa kansa cikin sanyin murya yace “The fact is that, Kai xaka gyara abinda ka 6ata doctor, we think this is just the best for the both of you, Barrister Aliyu ya sadaukar maka ba don baya so ba sai don la’akari da our today’s world, kwanciyar hankalin khadijah ya fi masa auren ta…..” Sai a sannan Sudais yyi murmushin karfin hali yana kallon Aliyu a sanyaye yace “I have no option… She is dear to me… Ita din abar tausayi ce, they are a lot of challenges ahead for her and the little boy in dai ba gidan ka suke ba, I don’t wish that for her, and her condition don’t need that, shi yasa na hakura domin farin ciki da kwanciyar hankalinta, nasan I am not making a mistake giving up for you because I know you love her also, and u love ur son…da dadewa na yarda da cewa abinda ya faru tsakanin ku tsautsayi ne, it’s not ur doing coz you are too responsible for that, u are responsible in every aspect, you are really a gentleman, ur family are just good also, kawaicin ka ma abun dubawa ne, I’ve studied you for long….” Aliyu ya runtse ido maganganun Sudais na yawo kansa kamar a mafarki, lkci daya ya bude idanuwansa, kawai ya rungume sa hawaye na xuba idonsa ya kasa cewa komai, Sudais da ya ji xuciyar sa ya masa rauni yyi karfin hali yace “It’s my pleasure, and a Suggestion from Dr Ayman…. nayi ma Khadijah wanda ya fi wannan ma, don haka nasan ban fadi ba, But ina neman alfarmar ka bar mu mu din ga xumunci sosai coz I love the little boy…” Cike da karfin hali hawaye na sauka idon Aliyu yace “How will I repay you Barrister…” Sudais yayi murmushi shi ma hawayen suka xubo masa a hankali yace “Ta hanyar rike Amira da amana, be her father be her mother, be her happiness, and finally prove to her that u are innocent, kadarrar ku ce a haka” Khaleel ya sauke idanuwansa a hankali ya juya ya shiga gida ganin he might not stand it anymore…. 😭

 

Lunch, very light also, kar mutum yaje yana bacci da rana😎

Back to top button