Duk KarfinIzzata Book 2Hausa NovelsHausa Novels

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 23

Sponsored Links

Book 2

Page 23

Uk

4:40am ya farka daga barci slowly ya waro idon sa waje kyakkyawar face nata ya fara chin karo da shi ba karamin kyau hasken blue light na ɗakin ya ma face nata ba, barcin ta take chikin kwanciyar hankali ya ɗan ɗauki mintoci yana kallon face nata kafin ya miƙe zaune tare da zuro kafafun sa kasan kagon gently ya miƙe ya fara tafiya toilet ya nufa brush yayi sannan yayi wanka ya fito ya shirya chikin fara jallabiya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci

Yana fita ba jimawa ta farka da kyar ta iya buɗe idon ta dan barci bai ishe taba kiran Sallah ne ya tashe ta mikewa tayi ta nufi toilet jim kaɗan ta fito ɗaure da towel jallabiyar sa ta sanya ta sanya karamin hijabi tayi sallah zama tayi saman dadduma bayan ta idar da sallan ta fara yiwa diyana addu’ar Allah ya bata lfy sai karfe 6am dai dai ta tashi daga kan daddumar ta naɗe ta mai da mazaunin sa

Toilet ta fara wanke wa kafin ta fito ta gyara masa ɗakin tsab ta sanya wani daddaɗar turare ɗaki mai bala’i kamshi sai da ta gama komai sanna ta wuce dressing nashi ta chire masa jallabiyar sa ta ɗaura towel ta dawo ta tsaya a gaban mirrow kallon kan ta tayi sosai kafin tace “Allah sarki yaya Prince wlh yanzu zan ɗaura ɗamarar ya kar ka a gidan nan domin son ka yana neman halakani dole nayi amfani da shawarar Aunty farida, da wanna tunani ta fara shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada bayan ta gama ta nufi trolley ɗin ta sosai ta shiga wargaza kayan nata tana neman kayan da sukafi lallacewa wadda idan ka sanya zatayi kama da karuwar gaske koma abun da ya fi karuwa chan kasan babban trolley ta samu wasu wanduna da ba zasu wuchi chinyar taba da yan rigunan su masu kama da singlet ɗaga rigar tayi tana kallon rigar ba zata wuci chibiyar taba murmushi tayi ta mai da ta ajiye tana faɗin “wanna sai da daddare” kara watsa kayan tayi sosai wani shegen wando ta sake chin karo da shi shima ba zai wuchi guiwar ta ba sai dai shi rigar sa zata saukar mata zuwa marar ta da rigar da wandon duk jikin su robane, miƙewa tayi da su a hannun ta tana murmushin chikin sauri ta sanya su tanayi tana sanyawa Zahra albarka da addu’ar Allah ya bata baby mai kyau kamar yaya Khalid ɗin ta, sai yau taji daɗin kayan da Zahra ta zaɓa mata, sosai kayan suka kamata sunfitar mata da ainihin surar jikin ta ba karamin kyau tayi ba ta zama kamar waruwar gaske

bayan ta gama sanya kayan ta kwashe wayan da ta fitar ta mai da chikin trolley ɗin sanna ta nufi gaban mirrow wow ita da kanta tasan tayi kyau sai dai mugun kunya take ji yayay Prince yazo ya ganta a haka tara gashin kanta tayi ta ɗaure a tsakiya da gangan ta ɗauki perfume nashi ta sanya a jikin ta dan ta lura idan ta taɓa wani abu nasa hakan yana sa yazo jikin ta da niyar hukun tata saman gado ta koma ta kwanta tana tunanin ya kamata a che ya yaya Prince ya dawo yanzu, bata kai ga rufe tunanin nata ba sai gashi ya shigo kallon ɗaya ya mata ya kau da kai ya wuce ya nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin ba tare da ya juyo ya kalleta ba kasa kasa yace “ki fitar min da kayan sawa da suka dace da ni” yana kai karshen maganar ya shege toilet ɗin tunani Hiyana ta farayi ki fitomin da kayan sawa da suka dace da ni kenan yana nufi wanda na fitar masa jiya basu dace da shi ba kenan? to ni ya za’ayi in san wan da suka dace da shi kai dole na tambayi Aunty farida ta faraɗamin wasu kayane sukafi dacewa in rinƙa fitar masa idan ya buƙaci dana fitar masan da wanna tunani ta miƙe ta shiga dressing room ɗin,wandon jeans baki da t-shirt ash ta fiddo masa da shi ta ɗaura saman gado ta wuce kitchen dan ɗauko masa breakfast

lokacin da ta dawo ɗakin har ya fito yana shiryawa godiya tayiwa Allah da ya sanya tafita kafin ya fito ba dan haka ba da zata iya sumewa dan shi yaya Prince ba ruwan shi bai san kunya ba zai iya shiryawa ma a gaban ta,bakaramin daɗi taji ba ganin yau ya sanya kayan da ta zaɓa masa

saman table ta ajiye masa trey mai ɗauke da kayan breakfast ɗin,tana kokarin zama saman sofa sai ta tuna massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa ta rinƙa taya bgs sanya kaya da sauri ta fasa zamar ta miƙe ta karisa wajen sa dai dai lokacin yana sanya buttin ɗin rigar, ba tare da tayi magana ba ta sanya hannu chike da tsoro kirjin ta na dukan uku uku ta fara tayashi sanya wa, kasa kasa yake satar kallon ta mamaki ne ya kama shi wato yarinyar nan ta dai na tsoron sa kenan,amma duk da hakan ya ji daɗi sosai har chikin zuciyar sa da ta taya shi sanya buttin ɗin afili kuwa ɗaure fuska yayi chikin tsawa yace “ke me haka!? Chikin sauri ta chire hannun ta daga saman rigar nashi da cool voice tace “kayi hakuri ba zan sake ba” ko kallon ta bai sake ba ya chi gaba da sanya buttin ɗin sa bayan ya kammala ne ya wuce saman sofa mai zaman mutun uku ya zauna da sauri ta karisa wajen ta fara sarving na shi sai da ta gama komai ta tura masa gaban sa sanna ta tsugunna chikin girmamawa tace “yaya Prince dan Allah ka kiramin Aunty farida” da hannu ya mata nuni da wayar sa dake saman bedside drawer ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta ɗauko wayar ta dawo ta miƙa masa tare da ɗan tsayawa daga gefe layin Aunty farida ya kira wayar na fara ringing ya miƙa mata

Ansar wayar tayi ta nufi kofar fita dan ta koma palo bata son yaji me zatace tsawa ya daga mata wadda ya sanya ta juyowa ba shiri “in zaki je!? “Palo zanje” ta bashi amsa chikin tsoro batare da ya kalli in da take ba ya mata nuni da hannun sa akan ta wuce wajen hutawar sa tayi wayar achan,ba musu ta wuce ta nufi wajen already Aunty farida tayi picking call ɗin tun ringing na farko duk abun da ya faru a kunnen ta ya faru tana jin su, zaman saman sofan dake wajen hiyana tayi kafin ta manna wayar a kunnen ta ta fara magana

“Hello Aunty farida in kwana” “my Hiyana kina ji yanzu ba gaisuwa zamuyi ba kin ga wayar sa ne kuma lokacin tafiyar sa wajen Aiki yayi kawai muyi abun da ke gaban mu yanzu wani chi gaba aka samu”shiru hiyana tayi tana ɗan muku muku bazata iya faɗaqa Aunty farida chewar Bgs yayi kissed nata ba,jin tayi shirune ya sanya Aunty farida tace “my hiyana karki ɓoyemin komai ki faɗa min da wuri kinga bamu da time ko, sunkuyar da kanta kasa kayi tamkar Aunty farida na gaban ta chike da jin kunya ta fara bata lbr duk abun da ya faru tsakanin ta da bgs,murna sosai Aunty farida tayi kafin tace “yanzu bari na faɗa miki kayan da ya dace kirin ka bashi da lokacin da suka dace idan ya dawo aiki kinga yana bukatar ya huta ya sha iska to wannan lokaci kananan kaya zaki fitar masa dan su yake buƙata idan ya shiga wanka da daddare kiyi sauri fitar masa da kayan barci masu laushi kuma Prince ya fison abu fari komai nashi farine yana son kalan fari sosai sai ki kula da wanna ma idan da safene to kayan Aiki zaki fitar masa idan kuma ranar weekend ne to ki karanche sa shin yana fita weekend ne idan yana fita to kaya masu kyau da tsada zaki fitar masa irin jeans da t-shirt ba manyan kaya ba aikema ranar kinyi wauta Prince baya sanya kayan hausawa idan ba dole ba, abu na gaba idan kuma baya fita weekend to jallabiya zaki fitar masa sanan ki rinƙa rigasa tashi sallar asuba dan idan ya shiga wanka ki fiddo masa da jallabiya da zai sanye yaje masallaci,yanzu dai sai mu bari haka sai anjima zan kira ku ta wayar Auta akoi wani shirin da zamuyi kuma ki dage akan shawarar Khalid da Aryan yanzu ki mai da masa da wayar sa dan naga lokacin ya tafi zaije wajen aikin sa kar kije kiyi laifi rike masa waya da kikayi” miƙewa tsaye tayi kafin tace “to Aunty farida na gode sosai” “ba sai kin min godiya ba ke dai ki chigaba da yin abun da na faɗa miki In Sha Allah mun kusa nasara” a chikin zuchiya ta amsa da amin tare da chiro wayar daga kunnenta bata iya komai a wayar san nan ba dan haka bata katse kiran ba ta mai da masa da wayar yana zaume saman sofa kamar yadda ta bashi haka ta dawo ta same sa kusa da shi ta zauna tare da miƙa masa wayar tana faɗin “gashi yaya Prince Nagode” an sar wayar yayi tare da miƙewa ya fice daga ɗakin,bin bayar sa da kallo tayi har ya fice, tana kokarin miƙewa sai gashi ya dawo ɗakin a tsakiyar ɗakin ya tsaya tare da miƙa mata hannu sa alamar tazo ta ansa miƙewa tayi chikin sauri ta kariso wajen sa sim card nata ya miƙa mata tare da faɗin “now zaki iya kiran kowa sister ki ta dawo dai dai” yana kai karshen maganar ya juya chikin sauri tace “yaya Prince to dan Allah kasamin kati awayar” ba tare da ya juyo ba yace “akoi card a chiki” “to yaya Prince dan Allah ina neman wata alfarma ma” sai lokacin ya juyo yana kallon ta tare da dakatawa da tafiyar da yake takowa tayi a hankali tazo kusa da shi chikin sanyi murya tace “yaya Prince ina son abubuwa da ɗan dama ina son perfume ina son kayan sawa ina son…sai kuma tayi shiru ta fasa faɗe, kallon ta yayi from head to toe kafin yace “wayace ki sanya min perfume na? Waro ido waje tayi tana nadamar tambayar sa da tayi yanzu gashi ta tonawa kanta asiri, harara ya wurga mata kafin ya sake chewa “ki shirya muje” yana kai karshen ya juya “yaya Prince bani da kayan masu hankali a chikin akwatin wanda zan sanya na fita” “ki sanya jallabiya ta” ya kai karshen maganar tare da ficewa tsalle ta buga tana dariya da sauri ta wuche dressing room nashi ta ɗauko jallabiyar sa ta sanya jallabiyar ya fi karfin ta har jaa yake a kasa sosai itakam bata damu da yawan da jallabiyar ya mata ba sai murna take ta fito daga ɗakin baya palo dan haka sai ta wuche ta nufi harabar gidan

Yana zaune chikin motar sa sunyi reading tafiya da alama ita suke jira tsayuwa tayi ta rasa wani mota zata shiga chikin sauri Abdol ya buɗe motar ya fito ya buɗe mata gidan baya in da Bgs ke zaune,satar kallon sa tayi ta kasan ido taga ko ya kalli abun da Abdol yayi kuwa ganin ko kallon in da suke bai yi bane hankali sa na kan system dake saman chinyar sa, hakan ya sanya ta tako jiki ba kwari ta shiga kusa da shi ta zauna tana jiran taji me zai che rufe motar Abdol yayi ya buɗe gidan gaba ya shiga mazaunin driver ya tayar da motar da matsanancin gudu suka bar gidan

wani katafaren shopping mall suka shiga bayan sunyi parking Abdol ya fito ya buɗewa Bgs ɓangaren sa sanan ya buɗe wa hiyana,kusan a tare suka fito sai kallon wajen take tana satar kallon sa gaba yayi ta bi bayan sa Abdol ya rufa musu baya tun kafin su shiga chikin wajen ya sanya face mark a face na shi

Suna shiga chikin shopping ɗin Abdol yayi saurin ɗauko masa kujera ya zauna tsayuwa hiyana tayi kusa da shi dan ita gaba ɗaya wajen ma tsoro yake bata da ɗan tsawa Bgs yace “ki wuce kije ki ɗauki abubuwan da kike bukata mana kina ɓatamin lokaci!” Tsuke fuska tayi kafin tace “ni wlh yaya Prince tsoron wajen nake ji ba zan iya zuwa ni kaɗai ba sai dai ka rakani” a sukwane ya ɗago kai yana kallon ta lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya dan irin kallon da ya mata tsoro take kar yace an fasa sayan komai su koma gida,kallon ficekar hiyana Abdol yayi kafin ya juyo ya kalli Bgs chikin girmamawa yace “sir let me escort her tun da tana tsoro” wani mugun kallo Bgs ya wurga masa wadda ya sanya shi juyawa ba shiri ya ɗauke kansa daga garesu ya mayar yana kallon kofar shigowa,miƙewa bgs yayi yana faɗin “wuce a mai daki gida tun da ba sayyayyar zaki yi ba” yayi maganar tare da kama hanyar fita chikin sauri ta riko hannun sa tana faɗin “dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka rakani karkace mu koma wlh ina bukatar kayan ne” ta karisa maganar kamar zatayi kuka juyowa yayi ya kalleta kafin ya saukar da kallon sa kan hannun sa da ta riƙe ganin hakan ya sanya ta sake masa hannun sa da sauri chigaba yayi da tafiya har ya fice daga wajen,tsayuwa tayi a ranta tana faɗin “yau zan gani rashin imanin ka ya kai ka iya tafiya ka bar ni a nan ne ko kuma akoi sauran imani a zuciyar ka kuma wlh ko kasheni zakayi bazan fita shopping ɗin nan ba har sai mun yi sayayyan nan bare ma ba abun da ka isa kamin yanzu dan Ammi ta sanar dani bazaka kara buguna ba wlh yau sai nayi maganin ka sai ka sauke girman kan nan naka yau” tana tsaye tana kallon su ta chikin glass har suka tada motocin su suka fice daga shopping ɗin waro ido waje tayi tana kallon su har suka kurewa ganin ta hawaye ne ya fara gangarowa a kan kuncin ta nan take tafara na damar dama bata biyewa zuchiyar taba da ta bishi sun tafi ta hakura da sayayyar yanzu ya zatayi tayiwa mijin ta laifi yayi magana ta ki bin maganar sa wai menene ya shiga kanta wayyo Allah” chikin kuka ta sanya hannu a aljihun jallabiyar jikin ta ta chiro wayar ta ta kira layin yaya Khalid bugu ɗaya ya ɗaga chikin kuka ta sanar da shi abun da yake faruwa dariya Khalid yayi kafin yace “kiyi sauri fitowa daga wajen ki ɓuya ta inda ba wan da zai ganki ganinan zuwa dan ina da tabbacin zai aiko a ɗauke ki amma bari muyi wasa da hankalin sa kaɗan” haka ko akayi chikin sauri ta fito daga wajen kamar yadda Khalid ya umarce ta ta boye ta bayan wani hospital dake kusa da wajen, bata fi 10mins da tsayuwa a wajen ba sai ga motar yaya Khalid,kiranta yayi awaya akan ta fito su tafi da sauri ta fito har tana haɗawa da gudu ta shiga motar Khalid suka bar wajen suna tafi ba jimawa sai ga Abdol ya dawo shi kaɗai a chikin mota yazo ɗaukan ta chikin shopping ɗin ya shiga batanan tambayar mutanen wajen yayi suka sanar da shi ta fita tun ɗazun juyawa yayi ya koma wajen motar sa ya ɗauko waya ya fara kiran layin Bgs sau biyu yana kira Bgs bai ɗaga ba sai a na uku ne ya ɗaga murya har rawa yake Abdol yace “sir madam fa bata wajen ta fita ta tafi” daga tsayan ɓangaren Bgs ya ja tsaki kafin yace “to ina ruwa na ka dawo ka chigaba da aikin gaban ka” yana gama magana ya katse kiran,shiru Abdol yayi yana tunanin hali irin na ogan sa wani lokaci abun ma mamaki yake bashi mutun ne kamar ba mutun ba bazaka gane me yake so me baya so ba yanzu fa shi yache nazo na ɗauko yarinyar nan amma danache bata nan ya nuna halin ko in kula bayan kuma kallo ɗaya zaka masa kasan ya ɗauki yarinyar da mahimmanci kai Allah dai ya shiryamin oga na amma gaskiya zan so ganin ya wanna wasan nasu zai kare shida sister nan tasa Allah ya sama kar a ganta har dare muga ya zaiyi dolene ma yaje neman ta ko dan iyayen su, da wanna tunani Abdol ya shiga motar sa ya bar wajen

to masu karatu mu koma Nigeria muga me sukeyi kafin mudawo kila yaya Khalid ya dawo mana da hiyanar mu

Kano

Zaune take saman sofa a palon habibin ta tana buga game da wayar sa ta sha kwalliya sosai jikin ta na sanye da dogiwar riga abaya pink color kanta babu ɗan kwali ta saki gashi har gadon baya tana taunar chewing gum tayi nisa chikin game da take bugawa kamar daga sama aka fisge wayar daga hannun ta a zafafe ta ɗago kai ganin yaya Aryan ne ya sanya ta turo ɗan karamin bakin ta tana faɗin “kai yaya Aryan me haka ne dan Allah” hararar wasa ya wurga mata kafin yace “wai ke baki da Aiki sai buga game to ki tashi kije ki ɗauki Kur’ani ki fara karatu zanje na duba wata criminal ina dawowa ba jimawa” miƙewa tayi tsaye chikin jin haushi tace “daman kana da wata budurwace zakache kana sona? Kallon ta yake da mamaki ya mai mai ta kalmar nata “budurwa” “eh mana budurwa ba yanzu kache zakaje ka duba ta ba to idan ma bata da lfy ne Allah ya sa ta mutu” dariya abun ma yaso bashi wai yar karamar yarinya da kishi to ko me takewa kishi yanzu oho ita da bata san menene Auren bama tukun nan,ganin yayi shiru ne ya san ta fasa ihu tana faɗin “to ni wlh babu in da zakaje sai dai muje tare kuma wlh in dai mukaje sai na kashe ta” Aryan dai yau yaga ikon Allah yama rasa mai zaiche shi da zaije hukunta zulaihat me ya haɗa shi da budurwa wani tunanine ya faɗo masa shin ko dai diyana bata san ma’anar criminal bane tuna hakan ya sanya yayi kasa da murya yace “my jidda nifa mai laifi zanje hukun tawa ni da nake dake ina ruwa na da wata ko kin taɓa kallona ina magana da wata mace ne, ina chewa wayata awajen ki take zama kin taɓa kallon hoto ko number mace? Idan ba su Aunty farida ba” jin haka ya sanya tayi shiru ta sa hannu ta rufe fuska ita adole taji kunya murmushi ya saki tare da chire hannun da ta rufe fuska da shi yana faɗin “my jidda sarkin rigima wato har yanzu baki dai na ba ko? Faɗowa jikin sa tayi tana dariya “ni dai ban taɓa kallon mutun mai kuka da dariya lokacin guda ba sai ke my jidda kuka baya miki wuya kamar yadda dariya ma bata miki wuya” ɗan karamin bakin ta ta kafa a sai yin kirjin sa ta gabza masa chizo har sai da yace “wash my jidda to laifin me kuma nayi? da akamin hukunci haka”chikin shagwaɓa tace “Allah yaya Aryan ka chika neman magana to ni gaskiya ko ina ma zakaje sai dai mutafi tare dan naji kace wadda zakaje hukun tawa macece kar ina zaune a gida kai kuma kaje daga hukunci ku fara soyayya” rungumeta yayi sosai yana shafa lallausan gashin kan ta yace “my jidda nifa ke kaɗai kin ishe ni bana son ƙari ki kwantar da hankalin” ɗago kan ta tayi daga kirjin sa tana kallon face nashi tace “yaya Aryan to yanzu dai ka askemin gashin nan dan wlh yana damuna” juyawa yayi ya kamo hannun ta ta baya ya haurar da ita bayan sa ya goyata ya nufi hanyar fita yana faɗin “muje ki rakani wajen mota kuma idan kika kuskura kika taɓa min wanna kyakkyawar bakin gashin nawa sai na miki hukunci gaba ɗaya jikin ki wanna kyakkyawar gashin naki yafi komai burgeni” “kai yaya Aryan Allah ni kuma ban son gashi ni gaskiya askewa zanyi” tayi maganar dai dai lokacin da suka fito harabar gidan “to shikenan kina aske gashin naki ni kuma zan Aure mace mai gashi domin ni inason mace mai gashi sosai” hannu ta sanya da karfi ta za gashin kansa har sai da yace “wash haba my jidda” yayi maganar tare da sauke ta ɗaure fusaka tayi sosai tana faɗin “yanzu duk dogon gashin kan nan naka bai ishe kaba sai….ba ta karisa magana ba tayi shiru tare da juyawa ta bashi baya, murmushi yayi kafin yace “oh my goodness my jidda wai fushi kikayi kenan? to shikenan yanzu dai muje ki rakani wajen mota idan na dawo sai na rarrasheki sauri nake yanzu” make kafaɗa tayi tana faɗin “aa ni ba zan je ba na fasa rakiyar kayi tafiyar ka” juyawa yayi ya nufi parking space yana faɗin “Allah ya sa na haɗu da wata baby kyakkyawa a hanya nayi wuff da ita” jin abun da yace ya sanya ta juyo da gudu tayi tsalle ta haye saman bayan sa tana dariya,buɗe baki yayi zai yi magana wayar sa ta fara ringing,chikin sauri ya fito da wayar daga aljihun sa dan ya san call ɗin Bgs kawai yake expecting chikin sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunne yana faɗin “hello my blood” daga ɗayan ɓangaren Bgs yace “ba sai kaje ba na sa an saki yarinyar” “What!!! Aryan ya furta azafafe tare da sauke diyana kasa daga bayan sa ya jingina da jikin motar sa “akan me zaka sanya a sake ta!? “Akoi dalili idan na gama da case ɗin zakaji” yana kai karshen maganar ya katse kiran juyowa Aryan yayi yana kallon diyana, gaba ɗaya yama manta bata da ɗankwali a kanta, “my jidda jeki ɗauko hijabi kizo mu tafi” “to” kawai tace ta wuce ta koma part nasu,binta yayi da kallo har ta shige ajiyar zuchiya ya sauƙe tare da ɗaga kai yana kallon sama jim kaɗan ta fito sanye da hijabi ɗan karami zuwa kirji,kallon ɗaya ya mata ya kawar da kansa tun bata kariso ba ya shiga motar gidan gaba mazaunin driver shiga ɗayan gefen tayi tana faɗin “yaya Aryan daman ka iya tuka motane? Yau kenan bazaka tafi da wayanchan masu mummunar fuskan ba” girgiza kai kawai yayi ya tada motar yaja suka nufi gate dan ya lura idan ya biyewa diyana sai su kwana a nan, a bakin gate na gidan ya tsai da mota tare da sauke glass ɗin motar ya dubi Shahram yace “ni kaɗai nake son fita kuma ba lallai mu dawo yau ba” yana kai karshen maganar ya ja motar da gudu suka fice daga gidan

Gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama chikin kankanin lokaci suka fita garin kano dai dai kafin su isa kwanan ɗan gora dake hanyar Zaria a wani ɗan karamin daji kusa da checkpoint na sojoji ya tsai da motar sa kusa da wata itacen mango dake fuskantar checkpoint ɗin, juyowa yayi yana kallon ta sai fakan kumbure kumbure kumatu take, murnushi ya ɗan yi kafin yace “my jidda sarkin shagwaɓa to yanzu kuma me nayi?ake fushi da ni” kara turu ɗan karamin bakin ta tayi tana wasa da ɗan yatsan hannun ta bata che da shi komai ba, jawota yayi ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya fara shafa bayan ta yana ɗan bubbuga ta a hankali kamar yar baby “my jidda wai me nayi ne? Kasa kasa tace “ba kai ne ka rinƙa gudu sosai da motar ba da yanzu mum mutu fa? ni fa bana son na mutu ban sa kayan sojoji na riƙe bindiga kamin hoto ba” ɗago habar ta yayi suna kallon juna kafin yace “In Sha Allah babu abun da zai faru ba zaki mutu ba har sai kin haifa min baby’s dozin uku,dariya tayi sosai ta sanya hannu ta tana wasa da jikin rigar sa tace “yaya Aryan dozin uku fa kace kowani dozin guda goma sha biyu ne fa,tab ai ni ko baby uku ba zan haifa ba baby’s biyu nake so ɗaya takwarar Ammi ɗaya takwarar Abba shike nan sun ishe ni” haɗe fuskokin su yayi chikin tsananin kaunar ta ya fara magana “gaskiya my jidda ina son baby’s dayawa kuma ni bana son mata dayawa mace ɗaya ta ishe ni dan haka ki shirya ansan baby’s koda 12 ne kin ji? Ɗago ido tayi suna kallon chikin idon juna yayin ta shi kuma yake goggoga mata karan hanchin sa a saman nata yana shafa ta da hannu ɗaya “Yaya Aryan…bai bari ta yi maganar da take son yi ba ya haɗe bakin su waje guda waro ido tayi waje tana kallon sa ɗayan hannu sa ya sanya ya rufe mata ido chikin dabara ya kwantar da kujerar motar da suke kai kwanchiya yayi da ita a jikin sa bakin su manne da na juna zuro ɗayan hannun sa yayi ta saman rigar ta tare da kara matse ta a jikin sa sosai wani daddaɗar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da hannun sa ya sauka saman lallausan tula tulan breast nata chikin sauri diyana ta kwache bakin ta daga nashi tana kokarin miƙewa daga jikin sa ya sake jawota a kule tace “yaya Aryan ni ka sake ni akan me zaka taɓa min nono?” mamaki ne ya kamashi ji yadda ta kira sunan su ko ajikin ta wanna dole ya mai data makaran ta da islamiya dan ba abun da ta sani jawo ta yayi ta faɗa jikin sa ya kankanme ta da kyau ya fara yi mata raɗa a kunne “my jidda wanna fa kayanane pls karki hana ni wasa da su namiki alkawari iya wasa kawai zanyi da su ko ganin su ba zan yi ba” shiru ta masa kamar bata ji me yace ba ta fara kuka kasa kasa,ba tare da ya lura da kukan nata ba ya fara kokarin zuge mata zip ɗin gaban rigar ta ji yayi ana knocking na glass ɗin motar ba tare da ya miƙe ba ya sanya hannun sa ya sauƙe glass na motar kasa, kamar daga sama yaji anja kofar motar da karfi an buɗe ana faɗin “fito munafiki ka sato yar mutane zaka mata fyaɗe ko? daman tun da naga kayi parking na motar ka a nan na fara zargin motar irin wanna shirgegiyar motar awan nan dajin dole ayi zargin ta ashe ashe zargina gaskiya ne maza ka fito yau taka ta kare!!” ɗan ɗago kan sa yayi yana kallon masu maganar wasu sojoji ne su uku a tsaye suna riƙe da gun tsaki yaja tare da mai da kansa ya kwantar dan gaba ɗaya jikin sa a mace kokarin miƙewa diyana take dan ta tsorata ganin sojojin nan jikin ta har kerma yake kara sautin kukan nata tayi sosai, hannun ta ya kama ya sake jawota jikin sa

chikin tsawa ɗaya daga cikin sojojin yace “lallai wanan ka chika marakunya bar gani ka fito daga babban gida kana yawo da wanna shirgegiyar motar yau zaka gane kuren ka ko uban ka bai isa ya fidda kai ba yau!!” shi dai Aryan ko kallon in da suke bai sake yi ba gashi yama kasa tashi gaba ɗaya jikin sa a mace, damkar kafar sa ɗayan sojan yayi yana jansa yana faɗin “ka fito daga chikin motar nan munafiki yau asirin ka ya tonu zaka gane kuren ka, ganin sojan nan ya damki kafar yaya Aryan yana jan sa ne ya sanya diyana ta fasa ihu tare da kara kankame Aryan ɗin ta
waro idon sa waje yayi tare da yunkurawa zai miƙe zaune jan kafar sa da sojan chan ya riƙe yayi yana kokarin zama tafiya sojan yayi luuuu ya buga kansa da jikin stearin motar da kyar sojan ya ja kan sa ya fitar ya tsaya a gefe tsaki Aryan yaja tare da mayar da diyana saman nata kujerar ya zaunar da ita chikin dashewar murya ya bawa diyana umarni akan ta zauna a mota karta fito, kafafunsa ya zuro waje kafin ya fito gaba ɗaya chike da jin haushi ɓata masa farincikin sa da sojojin nan sukayi ya ɗauke babban su da wani gigitatchiyar mari wadda sai da sanya shi tangal tangal kamar zai faɗi lokacin guda yaji duniya ta tsaya masa chak gaba ɗaya kunnen sa ta dai na jin sautin komai marin Aryan fa ba wasa ba, a zafafe sauran sojoji biyun suka ɗaga gun suka sai ta Aryan da shi suna faɗin “kneel down”

To masu karatu sai mun haɗu ranar Monday idan mai dukka ya kai mu ku bini bashin 2 page love u all

💋Duk Karfin Izzata 💋

 

💖The Talent Troupe Writer’s 💖

💖Story And Written💖
⬇️
*Star lady*

 

 

Back to top button