Duk KarfinIzzata Book 2Hausa NovelsHausa Novels

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 29

Sponsored Links

Page 29

Uk

Tun da tayi sallar asuba bata mai da barciba take shirye shiryen tafiya Nigeria shiru shiru yaya Prince bai dawo daga masallaci ba har karfe 6 bai dawo ba ta gama duk shirin abun da ya dace sai murna take zata koma naija shiru shiru har 7 yaya Prince bai shigoba ɗaukar hijabin ta tayi ta sanya akan riga da wandon ta ta fito palo baya palo ɗauko remote na ɗakin binciken sa tayi ta sai ta sama ta danna stair case ɗin ya sauko chikin sauri ta haura sama har tana haɗawa da gudu tsaye gaban na’urori ta hango sa ya bawa hanyar shigowa baya daga shi sai Short yana aiki watsawa tayi a guje taje ta haye bayan sa tana murmushin,a sukwane ya juyo tare sauko da ita cikin zafin nama ya damko wuyar da tsawa yace “ke baki da han… Bai karisa maganar ba yayi shiru tare da zame hannun sa daga kan wuyar ta ya rungumeta yana ɗan sosa kai “yaya Prince laifin me na maka yau kuma? Kara matse ta yayi a jikin sa “babu komai Sister na mantane ai daman na faɗa miki ba zai yiwu na sauya lokacin guda ba sai a hankali” “to yaya Prince ya banu yafi Nigeria bane? Ɗan sakin ta yayi tare da juya baya ya goya ta ya chigaba da aikin sa da ita a bayan sa “na sanar da su Abba akoi aikin da ban karisa ba dan haka jirgin mu sai da yamma zai tashi” hannayen ta ta zuro ta wuyar sa ta chigaba da magana “yauwa yaya Prince tun da sai da yamma zamu tafi pls ka kaini yawo naga gari kafin mu tafi” girgiza kai yayi kafin yace “no baki yarda dana cemiki duk macen da tayi tarayya da ni idan ba sojaba zata shiga babban haɗari ba kon? To ko sojojin ma suna chikin haɗari bare dan Kafin nazo wanna matsayin da nake na Brigadier general Safras na kashe mutane da dama na tarwatsa rundunar yan ta’addan da dama a kasashe da dama ta ko ina ina da tarin makiya shi ya sanya bana yarda da kowa kuma dukkan yan uwana nake kula da duk wani motsin su zamanki lfy shine kiyi zaman ki a matsayin baki sanni ba yafi miki” kai ta ɗan ɗaga sama kafin tace “yaya Prince to ya akayi ranar mukaje shopping tare kuma har ka tafi kabar Ni? Sauke ta yayi daga bayan sa yana faɗin “kema ai ba wani motsin da zakiyi ban sani ba da gangan na barki a shopping ɗin dan nasan gaba ɗaya wajen yana karkashin kulawar sojojin mune shopping na matar general dest ne so na san ba abun da zai faru” “to yaya Prince dan Allah ka faɗa min taya akayi kasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni” guntun tsaki yaja dan hiyana ta fara bata masa rai baya son yawan magana ganin ta tsare sa da ido ne ya sanya yace “sister nifa bana son yawan magana kai na chiwo yake min idan nayi magana sosai ina da tarin abubuwan da ya kamata na kammala please leave” tsuke fuska tayi ta turo baki chikin shagwaɓa ta fata magana “yaya Prince ka manta kai kace na koya maka magana to me yasa kuma ina koya maka zaka che baka so” jan hanchin ta ya ɗan yi baya so ya mata tsawa dan ya ɗau alkawari ba zai sake hakan ba sai ya zama dole gashi ta kule sa bai san magana tana sanya shi dole ji yake kamar ya sharara mata mari ya koreta a ɗakin amma sai ya danne yace “sister dole ne zan san Khalid ne ya ɗauke ki mana kije kiyi searching akan sunan Brigadier general Safras ba a banza mutun zai taki wanna matsayin ba kuma kin manta ne? nache maki duk wani motsi na yan uwan mu na sani” “yaya Prince to dan Allah ni dai ina son zuwa yawo na kalli kasar nan kafin Mu koma” shiru ya ɗan yi ba dan yazo ba yace “ok to jeki fitar kin da kayan hausawa da face mark ina zuwa sai muje yawon muyi breakfast a chan amma dai gaskiya kin takuramin dayawa” tsalle tayi ta rungume sa sosai tana dariya tana faɗin “nagode yaya Prince” ɗaga ta yayi gaba ɗayan ta ya ɗaura ta saman kirjin sa yana tsaye a miƙe ya sanya hannu ɗaya ya chire mata hijabin jikin ta ya jefar kasa a nitse ya zame ɗan siririn hannun rigar da ta sanya ya ganganrar da rigar zuwa chikin ta zubawa tula tulan ta ido yayi na ɗan mintoci yayin da ita kuma ta runtse ido hannu ya ɗaura saman bakin nipple nata yana dubawa “sun dai na yi maki zafi ko? Kai kawai ta gyaɗa masa alamar eh ba tare da ta buɗe ido ba “why are you closing your eyes? chikin shagwaɓa tace “kunyar ka nake ji” “kunya?” ya mai mai ta kalmar gyaɗa masa kai tayi alamar eh “menene kunya? Yayi magana lokacin da yake mai da mata da hannun rigar ta girgiza masa kai tayi tana faɗin “nima ban sani ba” shiru yayi yana kallon face nata “ok open your eyes” slowly ta waro idon nata a kan kyakkyawar face nashi matso da face nashi yayi ya haɗe da nata kasa kasa yace “duk da ban san me ake nufi da kunya ba amma bana son ta as from today karki sake rufe mun ido idan muna tare” hannu ta sanya chikin gashin kan sa tana faɗin “to”

“ash” ya furta lokacin da hannun ta ya sauka chikin gashin kan sa da sauri ta zame hannun ta dan kartaje ta ja masa wani abun da baya so chikin zafin nama ya haɗe bakin su waje guda tare da kama hannun ta ya mai da chikin gashin kan nasa,watsa gashin nasa ta fara yi tana shafa daga kansa zuwa wuyar sa “oh god” kawai yake furtawa ba karamin jin daɗi wasa da gashin sa da take yi yake ji ba kara kankame ta yayi sosai bakin sa na chikin nata yana kokarin zame mata rigan jikin ta ko me ya tuna sai ya fasa slowly ya zame bakin sa daga nata da kyar ya iya sauke ta kasa yana faɗin “muje mu shirya mu tafi ko? Faɗawa tayi saman kurjin sa ta zagayo da hannun ta ta bayan sa tare da kwantar da kan ta a saman faffaɗar kirjin sa tana faɗin “yau kam yaya Prince ba zaka ɗagani zuwa ɗaki bane? “Kin min nauyi ni ba zan iya ba” waro ido tayi waje tana faɗin “kai da kullun da hannu ɗaya kake ɗauka ta kamar yar baby shi ne yau zaka che nayi nauyi” ta karisa maganar kamar zatayi kuka girgiza kai kawai yayi yana danne zuciyar sa yana addu’ar Allah ya ba ni ikon chika mata alkawarin da na ɗauka mata amma gaskiya yarinyar nan tana mani abubuwa dayawa da baya so wayan da ban ma taɓa kwatan tasu ba a rayuwar ta duk yadda muke da Aryan ban taɓa ɗaukan 10mins ina magana da shi ba amma yarinyar nan ta tasani a gaba da tambayoyi da hira haka no dole na san ya zanyi da ita
“Yaya Prince mu tafi mana” hannu ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa suka fice daga ɗakin yana saukowa palon ya chi karo da su Hisham Khalid Yusuf Ahmed Fahad da matayen su suna zaune a palon suna hira bai bi ta kansu ba ya nufi bedroom na shi yaya Khalid ne saurin chewa “Bgs bakaga Hisham bane? gaisheka fa yazo yi” ko kallon in da suke bai yi ba ya wuce chikin bedroom ɗin sa kallon juna suka fara yi Hisham yana son yin magana amma yana tsoro

saman gado ya kwantar da ita ya wuce toilet chikin sauri ta miƙe ta wuce dressing room na shi ta fito masa da daddakiyar farar shadda mai bala’i kyau da tsada ta haɗo masa da hula fara tas mai kyau almost 5mins ta tsaya gaban glass na gera agogon sa tana tunani ta rasa wanne zata zaɓa masa daga karshe ta ɗauka masa wani dangareren agogon diamond mai matikar kyau da tsada ta fito ta ɗaura masa kayan saman gado ta koma dressing room ɗin ta ɗauko masa takalma mai bala’i kyau tsayuwa tayi ta zubawa takalmar ido mamaki take kafar yaya Prince ɗan karami kamar kafar mace sanya takamin tayi a kafar ta dai dai da ita kamar nata murmushi tayi ta chire ta ɗauko masa face mark ta fito ta ajiye masa takalmin kusa da gado ta ɗaura masa face mark da links a saman kayan sa ta wuce wajen trolley ɗin ta ta chire kayan jikin ta ta duba doguwar riga mai ɗan hankali ta sanya a jikin ta tana kokarin tara gashin kanta ta ɗaure sai jin hannun sa tayi saman gashin nata ya zame hannun ta ta saki gashin ya watse har bayan ta zuro hannun sa yayi ta kugun ta ya juyo da ita suna fuskantar juna kasa kasa yace “love your hair” murmushi ta ɗan yi kafin tace “to nabaka kyauta” shiru yayi ya sanya hannun sa ya fara tara mata gashin nata “yaya Prince daman ka iya ɗaure wa mutun gashi ne? “na iya ɗaure nawa dai yau shine first time dana fara ɗaure gashin da ba nawa ba ni idan ba Aryan bama ban taɓa taɓa gashin wani ba” ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya gama ɗaure mata gashin nata ya zuba mata jelar gashin a bayan ta ya zuba mata ido yana kallon face nata “you look so good” murmushi tayi tace “nagode to kai ma kaje ka shirya mana na” juyawa yayi ba tare da yayi magana ba kayan da ta ajiye masa ya ɗauka ya wuce dressing room

jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan da ta fitar masa “wow” shine abun da hiyana ta furtawa “tsarki ya kara tabbata ga Ubangiji da yayi wanna halittar yaya Prince kagan ka kuwa innalillahi ni na ma rasa me zance kai wlh kamar dan kai akayi kayan hausawa” harara ya watsa mata kafin yace “dan ke na sa kayan ai nasan idan nayi irin wannan shigar ba wan da zai yi tunanin nine bare su sawa mutane da nake tare da su ido” kwashawa tayi a guje ta faɗa jikin sa tana faɗin “nagode kuma bazan taɓa mantawa da wanna rana ba a rayuwa ta yau yaya Prince yayi abu saboda ni” shafa gashin kanta ya farayi yana faɗin “it’s ok tun da kinyi farinciki muje da wuri dan time ya tafi almost 12 yanzu kuma kinga zamuyi tafi anjima kaɗan” sakin sa tayi ta ɗago ido tana kallon sa “yaya Prince to ya baka sanya hulan ba? Ɗagata yayi ta ɗaurata saman gado ya juya mata baya yana faɗin “ɗaure min gashin nawa sai ki samin hulan mugani ko kin iya” duk da ya ɗaura ta saman gado sai da ta ɗaga kafa kafin ta iya ɗaure masa gashin kan na shi

Tana gama ɗaure wa ta diro daga gadon ta shige dressing room nashi yana tsaye awajen har ta fito ta haye gadon tana faɗin “yaya Prince juyo na sanya maka hular” juyowa yayi ya ɗan sunkuyar da kansa kasa ta sanya masa hulan asalin kyan sa na fulani ya sake bayya
face mark ta ɗauko ta sanya masa yana tsaye yana kallon ta yana mamaki da yaba mata a ransa tana da kyakkyawar zuciya sosai hannun sa ta kama ta ɗaura masa agogon
shi dai yau gaba ɗaya mamakin kansa yake ji yake kamar ba shi ba yayi nisa chikin tunanin sai jin ɗan karamin bakin ta yayi saman kumatun sa hot sumbata ta bashi tana murmushin tace “muje to” bai san lokacin da ya rungumota ba yana faɗin “kina da kyan hali sosai” “yaya Prince ai daga wajen ka na koya” kallon gefen ido ya mata kafin yace “a yaushe kika koya awaje na? ɗaura dan yatsan ta tayi saman wuyar sa tana masa yawo da yatsan awajen ta fara magana “awajen Ammi na koya kenan kaga duk abun da Ammi take da shi mu dukkan mu yaran ta muna da shi” first time a rayuwar sa ya saki cool murmushi tare da ɗaukan ta chak ya nufi dressing room nashi da ita yau yana matikar farinciki sosai dan yana bala’i son Ammi duk wan da zai so Ammi to koda makiyin sane ba shakka zai zama masoyin sa

Tsakiyar dressing room ɗin ya sauke ta ya buɗe glass na face mark nashi ya ɗauki ɗaya ya sanya mata ya ɗauko jaket nashi ya sanya mata har guiwa jaket ɗin ya tsaya mata kai kallon sa yayi kafar ta Booth nashi ya ɗauko tare da safa ya miƙa mata ya ɗauko rawanin wuya ya ɗaura mata ita dai Hiyana tana ganin idon Allah duk ya chika mata jiki da kaya duk da chewa hakan ya mata daɗi dan garin akoi sanyi sosai har safan hannu da kansa ya sama ta sak turawa ta dawo hannun ta ya ruke suka fito tsayuwa yayi a tsakiyar ɗakin ya saki hannun ta ɗago kai tayi tana kallon sa kai kallon sa yayi kan ta ba tare da yayi magana ba wucewa tayi ta ɗauko karamin hijabi a trolley ɗin ta ta sanya ta dawo ta rike hannun sa suka fice daga ɗakin

har yanzu su Khalid suna palon wucewa yayi ba tare da yayi musu magana ba zame hannun ta tayi daga nashi ta tsugunna kasa ta fara gaishe da su yaya Khalid, Zahra na son yin magana tana tsoron yaya Prince dan yana tsaye a kofar part ɗin yaya Aiman miƙawa ilham matar Hisham tayi ta nufo Hiyana tana faɗin “wannan itache amaryan ogan naku? A sukwane su Khalid suka juya a tare suka bi bayan Bgs da kallo Ilham na kokarin kira musu ruwa yanzu ma da yaya aka samu ya sauko ita ko ilham sai surutu take “kai amma gaskiya ogan ku yayi sa’ar mata jiya na hangota a kitchen ai kafin na fito ta wuce sama kyakkyawa kamar ita tayi kanta gata shiru shiru gaskiya ya more mata” yana jin su amma bai tanka ba
ɗago ta ilham tayi ta rungume ta ta chigaba da surutu “sai ki tsaya ki kula mana da oga da kyau dan kin ga….bata kai karshen maganar ba bgs ya dakawa hiyana tsawa “ni dan ki ne da zaki bar ni a tsaye!!” ba shiri Ilham ta sake ta tana kallon Bgs bata taɓa tunanin haka ogan nasu yake ba sarkin tsoro jikin ta har rawa yake da sauri ta koma kusa da Hisham ta zauna

juyawa Hiyana tayi chikin taku katsaita ta nufesa dan yanzu kwata kwata ta dai na tsoron tsawar sa dan tasan ba zai bugeta ba hannun sa ta kama tana faɗin “muje” jawota gaban sa yayi da karfi a zuciye ya buɗe baki zai yi magana sai kuma ya fasa ya yarfar da hannun sa gefe ya fisgi hannun ta suka bi ta part ɗin Aiman mamaki Hiyana take ina zai kai su bata gama mamaki ba taga ya buɗe wata kofa kamar kofar sirri ta kofar suka shiga sai gasu sun fito ta wajen parking motacin su dan dankareriyar Mercedes-Benz baka ya shiga gidan gaba ma zaunin driver da sauri ta buɗe ɗayan gefen ta shigo gaba ta zauna tayar da motar yayi suka fita ta ɗayan gete ɗin gidan ba tare da sojojin sa sun sani ba dan fitar sirri sukayi.

sai da su Khalid sukaji fitar motar su sannan suka sauke ajiyar zuchiya a tare kallon Ilham Hisham yayi ya fara magana “my wife wlh duk abun da zakiyi a gidan nan karki kuskura hanya ta haɗa ki da Bgs idan ba haka ba….bai kai ƙarshen maganar ba ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin “ba ma sai ka faɗa min ba ido na ya gane mi tun da ya fito na lura gaba ɗayan ku kun nitsu ba wanda ya iya yi masa magana a chikin ku har kannen nasa shiya sanya nima ban masa magana ba nayiwa matar sa kawai gaskiya yana da zafin rai sosai” “hmmmmm amaryan mu kenan ke dai Allah ya raba ki da haɗuwa da Bgs” chewar Khalid Yusuf ne ya an sa zanchen da chewa “yaya Khalid amma da alama yaya Prince ya sauko fa kaga ya fara fitan sirri da sister” girgiza kai kawai Khalid yayi ya miƙe ya kama hannun Zahra yana faɗin “muma mun fita yawo sai 3:30 zamu dawo tun da sai 4 jirgin mu zai ɗaga a tare su Hisham da su yaya Yusuf suka miƙe kowa ya riƙe hannun matar sa suka bar palon.

Tuki yake chikin kwanchiyar hankali ba wan da yayi wa ɗan uwan sa magana bakin wani katafaren gidan abinci yayi parkin motar sa ya fito ya nufi chiki
chikin sauri itama ta buɗe motar ta fito tabi bayan sa zama yayi saman haɗaɗiyar kujeran da akaware a ɗaki na musamman kusa da shi ta zauna tana bin wajen da kallo “yaya Prince amma a nan wajen akoi abincin musulmai kuwa dan naga duk kan su turawa ne kuma basuyi kama da musulmai ba” kallon wajen yayi ta kasar idon sa mutun hudu ne a chikin ɗakin kowannen su da matar sa dawo da kallon sa yayi kan ta yana kokarin yin magana mai an san order ya zo takeaway yace a musu dan ba yaso su chire face mark na face nasu baya son kowa ya gane su shi ya sanya ya saka kayan hausawa tun da nan ba wan da ya taɓa ganin sa da kayan hausawa zai yi wuya a gane sa

Bayan an kawo kusu takeaway hiyana ta ansa suka fice daga wajen suka koma mota chikin daji ya nufa da su yana tuki chikin kwanchiyar hankali
bakin wani katon dutse mai dubar da ruwa yayi parking na motar ya fito ya zauna saman bayan motar fitowa tayi itama bin wajen ta farayi da kallon wow wajen ha haɗu iya haɗuwa wajen kewaye yake da dogayen furanni masu kyau launin fari da kuma yellow daga gefe katon dutsene wadda ruwa ke zuba daga chikin sa kamar faffo yana taruwa akansa kamar rafi ga dogayen bishiyoyi koraye shar shar kewaye da dutsen wajen shiru baka jin kokai sai sautin kukan tsuntsaye
dawo da kallon ta tayi kansa ya chire face mark nashi ya ajiye a gefe yana kallon ta “yaya Prince wajen nan yana da kyau sosai” shiru yayi yana kallon bai yi magana ba takawa tayi a hankali ta karisa wajen dutse dake zubar da ruwa hannu ta sanya ta tara ruwar da mamakin ta sai ta ji ruwan da zafi kamar an sa a wuta kasa kasa taji sexy voice nashi yana faɗin “yinwa nake ji” da sauri ta juyo ta dawo wajen motar ta ɗauko musu abinchi ta kawo masa dirowa kasa yayi daga saman motar ya ɗauke ta chak ya ɗaurata saman bayan motar kafin shima ya haura ya zauna a tare suka chi abincin gwanin ban sha’awa sosai yau Bgs yaci abinci har mamaki hiyana keyi bata taɓa ganin sa yaci abinci mai yawan wanna ba suna gama chi ta diro kasa ta kwashe kayan abincin ta zubar ta koma wajen dutse ta tsaya tana kallon ruwan ta zubawa tsuntsayen dake zuwa shan ruwan awajen ido ji take kamar ta shiga ruwan tayi wanka tayi nisa chikin tunanin sai jin sa tayi ya rungumota ta baya ya kwantar da kan sa saman kafaɗarta ya zuro hannun sa saman kugun ta kasa kasa yace “zaki shiga ruwan ne?” Hannu ta ta ɗaura saman hannun sa dake kan kugun ta tana shafawa chikin shagwaɓa tace “eh zan shiga kai ma zaka shgane? Juyo da ita yayi suna fuskantar juna “ba yadda zan yi in shaga chikin ruwan nan da kayan jiki na ɗin nan” kallon sa tayi da kyau kwafa tayi a ranta tace zaka shigane ma ai na san me zan maka sakin sa tayi ta faɗa chikin ruwan tare da sakin ihu dan duk tunanin ta ruwan dake taruwa a kasan dutse bai da zurfi sai ta ji akansin haka dumin kuwa ruwan ya haɗiye ta gaba ɗaya gashi bata iya ruwa ba diyana ta fita iyawa ko a garin su ita bata shiga rafi diyana ce mai shiga yana tsaye yana kallon yadda take shan ruwa sai mulewa kasa take tana ɗagowa sama sai da ya barta ta jigata sannan ya chire agogon hannun sa da wayar sa tare da hulan kan sa ya ajiye ya faɗa chikin ruwan kamota yayi ya daurata saman kirjin sa yana kallon face nata langwaɓar da kai tayi a kafaɗar sa tana jan numfashi “kin kyau ta da kika jika mu yanzu dame zamu koma gida? Kankame sa tayi ta kasa magana domin tasha ruwa sosai takawa yayi zuwa in da ruwan ke zuba kamar fanfo ya tsaya a dai dai wajen, ruwan na zubo musu daga kai “har yanzu baki dawo dai dai ba kenan? Sai lokacin ta ɗago kai da kyar ta iya chewa “yaya Prince dan Allah ka fitar da Ni” matso da face nashi yayi dab da nata “no ai tun da kika sani na shigo ruwan nan tofa sai ki shirya ɗaukan duk abun da zan yi” chizon sa tayi a saman lallausan lips nashi chikin shagwaɓa tace “yaya Prince wlh bana numfashi sosai ka fitar da ni daga ruwan nan kar na mutu” lasan lips nashi in da ta chijesa yayi kafin yace “kina so kenan” bai jira amsar ta ba ya haɗe bakin su waje guda ga ruwa na zuba musu daga kai yana jikasu almost 10mins suna haka kafin ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata yana kokarin yin magana wayar sa ta fara ringing kai kallon sa in da ya ajiye wayar yayi kafin ya dawo da kallon sa kanta gaba ɗaya ta jiggata da kyar take iya buɗe ido zame mata ɗan karamin hijabin kan ta yayi ya shiga watsa mata gashin kan ta ruwa na jika gashin kwantar da kanta tayi saman kafaɗar sa tana numfashi da kyar da kyar juyo da face na shi yayi yana kallon ta wani irin yanayi mai daɗi da annashuwa ke ratsa shi ya shagala da kallon ta bai ankara ba sai ji yayi tana kokarin sume masa a sukwane ya juya da ita ya fice daga chikin ruwan wajen motar su ya koma ya jinkina da jikin motar ya fara kiran sunan ta kasa kasa “Sister sister” da kyar ta iya waro idon ta da suka sauya daga blue zuwa jaa sosai,waro ido yayi yana kallon ta bai ɗauka ta jigata haka ba ta sha ruwa sosai buɗe gidan baya na motar yayi ya kwantar da ita dukkan su sai ɗigan ruwa suke

guntun tsaki yaja ya koma wajen da ya ajiye wayar sa ya dauko tare da agogon sa ya dawo kusa da ita kunna wayar yayi ya shiga latsawa da alama wani sakon yake turawa bayan ya gama ya duba miss call Aryan ne ya kira shi,kiran layin Aryan ɗin yayi bugu ɗaya Aryan ya ɗaga manna wayar tayi a kunnen sa daga ɗayan ɓangaren Aryan yace “blood ina ka bar wayar? Tsaki yaja kafin tace “menene?” “Na gama aikin da ka sani yanzu shigowar ka kawai nake jira amma akoi wata yar matsala” “matsalar me? “Har yanzu bai iya gane ɗan leken asirin dake chikin muba na binciki sojojin mu dukka ban samu ba” “No karka damu da wanan ni dai nace maka karka yarda da kowa idan na shigo zan kama koma wanenne yanzu dai zamuyi waya anjima yanzu akoi abun da nake” “ok to ina sister na take? Juyowa yayi yana kallon ta da kyar da kyar take numfashi sai rawan sanyi take “ban san in da take ba” dariya Aryan yayi kafin tace “amma Bgs kai fa ɗan duniya ne ka gama yiwa yar mutane mugun ta jiya instead of yau ka zauna ka bata kulawa amma sai kayi fitar ka ko? Allah dai yana kallon ka…bai bari Aryan ya gama maganar sa ba ya katse kiran yana kallon ta kawar da kansa gefe yayi yana ɗan jan tsaki ajiye wayar yayi chikin motar ya harɗe hannun sa ya kirji yana kallon sama kamar mai tunani

Almost 10mins suna haka sai ga Abdol ya danno hanchin motar sa wajen kusa motar su yayi parking sanna ya fito chikin sauri hannun sa rike da jaka mikawa Bgs jakar yayi sanna ya shiga motar sa ya juya ya koma buɗe jakar Bgs yayi ya fito da duguwar riga abaya ce baki kayan jikin ta ya fara chire mata sauri sauri ya sauya mata doguwar rigar sai rawan sanyi take yana kokarin chire nashi kayan yar karamar nauran dake gaban motar sa ta fara kara chikin sauri ya fasa chire kayar na shi ya rufe kofar baya na motar ya buɗe gidan gaba ya shiga ya kunna motar da gudun gaske ya bar wajen kai tsaye gida ya wuce dan sai rawan sanyi hiyana ke yi shi kan shi kayan jikin sa sun takura masa

Yana shiga gida bai ɓata lokacin ba ya fito ya ɗauke ta chak ya shiga chikin gida kai tsaye bedroom nasu ya wuce saman gado ya shinfiɗe ta ya wuce toilet wanka yayi da ruwa mai zafi sosai ya fito ya shirya chikin kayan sanyi dan shima daɗewar da jikakken kayan sukayi a jikin sa ya sanya yana jin zazzaɓi kayan sanyin sa ya ɗauko mata tare da safa da hula ya sanya mata tana kwance tayi shiru sosai ya shirya ta chikin kayan sanyin sa ganin har yanzu sai rawan sanyi take ya sanya ya kunna na’uran ɗumama ɗaki ya jona hand dryer da kansa ya busar mata da gashin kanta bayan ya gama komai ya duba time 2pm alwala yayi ya fito ya gabatar da sallah ya miƙe ya hauro saman gadon duba time ya sake yi 3pm saura 1h jirgin su ya ɗaga kwamciya yayi saman gadon ya jawota jikin sa ya jawo bargo mai laushi ya rufesu sosai ta shige jikin sa tana shan ɗumin jikin sa kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace “sister are you okay now?” gyaɗa masa kai tayi alamar eh shafa kan ta ya fara yi suka yi shiru kowa da abun da yake tunani

To masu karatu sai mun haɗe gobe a Naija zamuga ya wasan zata kaya akoi fa shagali akoi sharholiya yanzu zaa fara buga asalin game ɗin mu damalmale da ku gobe zamuga wazaiyi winning 💃💃

💖The talent troupe writer’s 💖

 

💋Duk Karfin Izzata 💋29

By Star Lady

 

 

Back to top button