Duk KarfinIzzata Book 2Hausa NovelsHausa Novels

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 33

Sponsored Links

Page 33

 

Kurawa alluran ido yayi kamar mai tunanin wani abun,abun da mamaki gasu dai alluran da ya saba yi ne,5mins ya ɗauka yana kallon alluran kafin ya ajiye ya fito da kayan test yana kokarin jan jinin jikin sa domin ya tabbatar wa kan wani allurane ya shiga jinin jikin nashi,sai jin hiyana yayi ta kwanta a bayan sa tana faɗin “yaya Prince ni dan Allah kasa a….bata kai karshen maganar ba ya fisgota da karfi ya dawo da ita ta gaban sa rai a matukar ɓace yace “idan kika kuskura kika sake kusan tata ran ki yayi dubu sai na ɓata miki get out!!” ya kai karshen maganar tare da sakin ta,da gudu ta ɗauki wayar ta dake gefen gado ta fice daga ɗakin.

Tana fita ta kira layin Aryan bugu ɗaya ya ɗauka manna wayar tayi a kunnen ta cikin sauri tace “yaya Aryan ba zan iya ba nayi kamar yadda ka rubuta min a massage nayi kokarin shashantar da shi karya gane amma yace na fice masa a ɗaki” daga ɗayan ɓangaren Aryan yace “me yake yi yanzu? “Gwada kan sa yake yana son tantance wani allura yayiwa kan sa dan naga ya nemi kwalban alluran da yayi ɗazun ɗin bai gani ba” dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya kafin yaci gaba da magana “ni na dauke kwalbar alluran bayan na ɗauke ne na dawo masa da alluran sa na asali dan nasan zai iya zuwa ya bincika na manta cewa bgs ya wuce nan yanzu wlh nasan idan ya gane ba mai kwatata sai Allah kuma tun da ya fara bincike a kai sai ya gane bana son ki shiga case ɗin nan dan haka ki goge duk wani text dana tura miki kiyi kamar baki san komai ba sanna karki yarda yau ki kara haɗuwa da shi zan sa Ammi ta bashi umarnin a ɗauko ki a kawo ki hospital sai yamma zaki koma gida” murya na rawa ta fara magana “yaya Aryan ni fa ina tsoron in ga kuna samun matsala da yaya Prince saboda ni ba na son ganin hakan” “karki damu da hakan ke dai kije ki shirya da wuri yanzun nan Shahram zai kawo ki nan dan ban son ki zauna kusa da shi yau za’a iya samun matsala dan ina da tabbacin yana cikin matsanancin ɓacin rai” “to” kawai tace tare da ciro wayar daga kunnen ta ta katse kiran cikin sauri ta karisa Part ɗin Ammi gudu gudu ta shirya tana fitowa ta duba time 1:30pm komawa tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallar azhar sanna ta kira Aryan ta sanar masa ta gama shiri umarni ya bata akan ta fito Shahram ya kawo ta idan ya kawo ta sai suce Ammi ce tace a ɗauko ta idan Bgs ya tambaya haka ko akayi Shahram ya kai ta asibiti tana shiga ta samu yaya Aryan a wajen parking space yana jiran ta a tare suka wuce ɗakin da su diyana ke kwance.

Ammi da Ummi suna zaune saman sofa dake cikin ɗakin suna yar hira gefen gadon da diyana ke kwance ta zauna ta zuba mata ido har wani hasken wahala ta kara ta shagala da kallon diyana sai ganin hannun ta na motsi tayi cikin sauri ta miƙe tsaye tana faɗin “yaya Aryan tana motsi” a tare suka kariso wajen shi da su Ammi. zuba mata ido sukayi suna kallon ta tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu “bana son ka yaya Aryan mugu azzalumi….hiyana bata bari ta karisa maganar ba ta rufe mata baki tana faɗin “diyana!!ki buɗe idon ki kinsan me kike faɗe kuwa? da karfi ta waro manya manyan idon ta waje wadda sukayi ja sosai suka kumbura kyakkyawar fiskar hiyana ta fara cin karo da shi ganin ta ɗan nitsu ne ya sanya hiyana ta zame hannun ta daga kan bakin ta kamar jira take ba tare da ta lura da su Ammi ba ta fara surutu “hiyana wlh yaya Aryan mugune azzalumi kuma….sake rufe mata baki hiyana tayi tana girgiza mata kai “diyana koma me yaya Aryan ya miki bai kama ta kice masa mugu ba wato kin manta karatun da na koya miki ko ba’a zagin miji kome zai miki kici gaba da hakuri Allah na kallon ku kuma da ki cuci mujin ki gara shi ya cuce ki karki kara zagin yaya Aryan zaki shiga wuta wato ke duk karatun ma da na ke koya miki bakya ɗauka ko?” ta kai karshen maganar tana zama kusa da ita sai lokacin diyana ta ga su Ammi dake tsaye ta bayan hiyana “kuka ta saki tana kallon Ammi tana faɗin “Ammi dan Allah ki mai dani wajen Aunty farida”jiki ba kwari Aryan ya juya ya fice daga ɗakin yana godewa Allah da sanya hiyana ta rufe masa bakin diyana ba dan haka ba ai da ta kwanto masa ruwa

Zama Ammi tayi kusa da ita tare da riko hannun ta cikin nitsuwa ta fara bata hakuri da nasiha mai ratsa jiki da kyar suka samu diyana ta hakura ta dai na kuka amma ta kafe akan bata son yaya Aryan sai dai ya sake ta bazata zauna da shi ba su Ammi basu da zaɓi dole su yardan mata akan yaya Aryan zai sake ta sai a mai data gidan Aunty farida da haka suka samu tayi shiru. ganin ta hakura tayi shirune ya sanya hiyana ta miƙe tabi bayan yaya Aryan

Chan ta hangosa zaune saman kujera kusa da shi taje ta zauna tana faɗin “sannu da hutawa yaya Aryan” ba tare da ya kalle ta ba ya fara magana “yau na kwanto kura nayi abun da ban taɓa yi ba ina da tabbacin idan Bgs ya gane alluran da na sanya mishi idan ba Ammi ba ba wanda zai iya tare wanna rikicin ban taɓa tunanin Bgs zai gane alluran nan ba domin dana canza alluran bayan yayi wa kan sa na dawo na ɗauki wayan da na sa masa na mayar masa da na asalin na shi na ajiye dan in yazo ya ga masu kyau ɗin ne na ɗauki guda ɗaya na fasa na zubar da ruwan na ajiye masa kwalbar a dustbins domin idan yazo bincika wan da yayi wa kan sa ya ga kwalbar ban taɓa tunanin jinin jikin sa zai bincika ba hmmmmm akoi kura” “to yaya Aryan wani allurane wanna ka sa masa yayi da har kake ganin idan ya gane akoi matsala?” dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar kafin yace “hmmmmm sister ba zaki gane allun ba ke dai bari na ɗan miki example idan kayiwa kan ka wanna alluran to ko kayi wancan da Bgs yake bazata maka amfani ba shi ya sanya nake tsoron rikicin da zamuyi da shi yau” “to amma yaya Aryan daman wani irin allura yaya Prince yake wa kan sa ne? sai lokacin ya ɗago ya kalle ta chanza topic ɗin hiran yayi da cewa “ya jikin my jidda ta dai na kukan ne? gyaɗa masa kai tayi kafin tace “eh ta dai na kuka” miƙewa tayi yana faɗin “bari na duba ta” miƙewa ita ma tayi suka jera zuwa cikin ɗakin.

Diyana na ganin Aryan ta fasa ihu tayi wurgi da cup ɗin tea dake hannun ta ta runtse ido tana faɗin “bana son sake ganin wanna mutumin Ammi kice ya fita wlh ban son sa” chikin tsawa Ammi tace “ke diyana kina da hankali kuwa? “aa Ammi kar ki mata tsawa zan fita pls ku bita a hankali” yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin, girgiza kai hiyana take tana mamakin hali irin na diyana kamar ba yanzu aka gama yiwa yarinyar nan natsiha ba.

Bin bayan Aryan Ammi tayi tsaye a bakin kofa ta same sa ya dafe kai yana tunanin yadda zai yi da bgs zama sukayi da Ammi a kujerar dake wajen suna ɗan tattaunawa akan ya zasuyi da diyana.

4pm Aryan ya umurci dr John akan su rubuta masa takardan sallama zaa cikaba da kula da ita a gida,ba musu dr John ya rubuta musu sallama ba tare da ɓata lokacin ba suka bar hospital ɗin sukayi gida

Suna isa Aryan ya raɗawa hiyana akan taje ta ɓuya karta bari su haɗu da bgs yana gama faɗa mata hakan ya nufi part na shi bayan ya kai diyana part ɗin Ammi, part ɗin Ummi hiyana ta nufa ta shige ɗakin Aunty farida ta kwanta Ummi da Ammi kowa tayi part nata.

Aryan na shiga part na shi ya wuce toilet jim kaɗan ya fito ɗaure da towel a kugun sa gaban mirror ya tsaya ya fara gyaran lallausan bakin gashin kan sa,waro manya manyan idon sa waje yayi ganin green eyes ta cikin mirror na kallon sa a sukwane ya juyo yana kallon bgs dake tsaye a bakin kofar shigowa fuskar nan tasa tamkar an aiko masa da sakon mutuwa waskewa Aryan yayi da cewa “my blood lfy na gan ka a awanna yana yin?” Shiru yayi kamar bai ji me Aryan yace ba wajen sau uku Aryan na mai mai ta tanbaya ɗaya amma shiru bgs bai yi magana ba,da Aryan ya ga dai da niyar magana sai ya juya ya cigaba da gyaran gashin kan sa zuciyar sa na dukan uku uku addu’a yake a ran Allah ya raba da bgs lfy

“Me ya sanya ka chanza min allura Aryan?” Slowly ya juyo cikin dakiyar zuciya yace “wani allura kuma bgs?” ɗaure fuska sosai bgs ya karayi kafin ya fara magana “gaba ɗaya gidan nan babu wanda yake da,dakiyar zuciyar da zai iya shiga ɗaki na ya chanzawa tsinke wajen zaman sa ba tare da izinina ba sai kai akan wani dalili kamin hakan?” ajiyar zuciya Aryan ya sauke kafin yace “ba lalli ni ɗin bane domin bayan ni Abba zai iya shiga part naka yayi abun da yake so” takowa yayi zuwa gaban Aryan a zafafe ya sanya hannu ya danki wuyar Aryan ɗin ya shake sa,zuba masa ido Aryan yayi batare da yayi koda motsi ba ko wani yunkuri na kwace kan sa “ka kashe Cameran ɗaki na karfe 07:07 after 5mins kasake kunna cameran sanna ka dawo karfe 9am ka sake kashe Cameran after 5mins again kasake kunnawa me kayi bayan kashe kashen Cameran nan da kayi?” Shiru Aryan yayi ya kasa magana dan shakan da bgs ya masa zubawa juna ido sukayi ba ko kyaftawa. lokacin guda idan Aryan ya fara ruwa ya canza kala zuwa ja saboda shakan da bgs ya masa ba,ganin hakan ya sanya bgs saurin zame hannun sa daga wuyar Aryan ɗin yana kawar da kai gefe cikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana “me yasa ka ɗauke hannun ka? ai da ka barshi kawai in dai zaka iya yiwa sister abun da kake mata to nima zaka iya shakeni na mutu har lahira ka huta” a fusace bgs ya juyo da niyar ya damki Aryan karan wayar sa ya katse su dogon tsaki yaja tare da fito da wayar daga aljihun wandon jeans ɗin jikin sa dadyn Junior shine sunan da ya bayyana akan screen ɗin wayar guntun tsaki ya kuma ja kafin yayi picking call ɗin tare da sanya wayar a H-free yana faɗin “hello” daga ɗayan ɓangaren dadyn Junior ya fara magana a birkice “hello bgs yanzun nan farida ta yanke jiki ta faɗin muna hanyar hospital” waro ido waje bgs yayi da sauri yace “daman bata da lfy ne? Amma ɗazun na ganta lfylou ai” anshe wayar Aryan yayi daga hannun sa yana faɗin “kuyi sauri karisawa asibiti da ita da safe zamuyi sammakon zuwa pls abata kulawa sosai” anshe wayar bgs yayi yace “No karku kai ta hospital ku mai da ta gida a kira likitoci su bata kulawa karfe 7 gobe zamu shigo” yana kai karshen maganar ya katse kiran ya juya chikin sauri ya bar ɗakin ajiyar zuciya Aryan ya sauke yana faɗin Alhamdulila Alhamdulila ko ba komai yau dadyn Junior ka taimake Ni juyawa yayi ya cigaba da gyara gashin kan sa.

9pm ta gama komai ta shirya cikin kayan barci tana kwance saman gadon Aunty farida a ɓangaren Ummi tana buga game a wayar ta sai murmushi take. Lokacin guda taji gaba ɗaya ta tsargu kamar mutun yana kallon ta cike da tsoron abun da idon ta zai yi karo da shi ta ɗago ido tana kallon kofar shigowa zubur ta miƙe zaune tana zaro ido waje murya na rawa tace “yaya Prince ina wuni?” tsaye yake a bakin kofar shigowa jikin sa sanye da short da bai rufe masa cinya ba sai singlet fari tas ya saki gashin kansa fuskar nan a ɗaure tam kamar bai san menene dariya ba. gently ya tako juwa gaban gadon hannun ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya fice da ita,shiru ta lafe a jikin sa tana addu’ar Allah ya sa ba wani mugun hukunci zai mata ba kai tsaye part nashi ya nufa da ita

Saman gatafaren gadon sa ya shin fiɗe ta tare da hayewa shima kashe wutar ɗakin yayi ya bar blue light, shiru tayi tana mamakin duk ɓuyan da tayi sai da yaya Prince ya gano ta wai shin ai na mutun zai shiga ya ɓuya ba tare da yaya Prince ya gano shi ba? tayi nisa cikin tunanin sai jin sa tayi ya jawo ta jikin sa ya matse ta sosai kasa kasa yace “me kuke shirya min ke da Aryan?” waro ido tayi tana kokarin ɗago kan ta daga jikin sa, da sauri ya mai da ta yana faɗin “am sa zaki bani bance kin ɗago ba” girgiza kai tayi “babu komai yaya Prince” “wai ni yau she kika fara karya ne? Shiru tayi ta rasa wani amsa zata bashi,hannu ya zura cikin hijabin jikin ta ya fata shafa lallausan bakin gashin kan ta yana watsawa “zaki faɗa min ne ko ni in faɗan miki?” hannu ta ɗaura saman wuyar sa tana shafawa a hankali ba tare da tayi magana ba chije lips nashi yayi da karfi ya furta “wash” a zafafe ya ɗago ha barta tare da haɗe bakin su waje guda ya shiga bata hot kiss.
5mins ya ɗauka bakin su a haɗe kafin ya zame bakin sa tare da zame hijabin jikin ta ya shi murzata ta ko ina tula tulan ta sun sha murza ba kaɗan ba sai fitar da numfashi da sauri sauri yake cikin fitar hayyaci ya zame short ɗin jikin sa yana kokarin shigar ta lokacin guda ya dawo hayyacin sa tare da sauka daga kanta ya fasa shigar nata ya kwanta gefen ta yana juyi tare da mai da numfashi, mirginowa tayi ta dawo jikin sa tana faɗin “yaya Prince lfy naga ka riƙe ciki ko dai cikin kane ke ciwo? Shiru yayi bai yi magana ba sai ma damko ta da ya kuma yi ya matse ta a jikin sa yana jan doguwar numfashi,shiru tayi bata sake magana ba tana jin yadda yake mutsu mutsu a jikin ta, lokaci guda tunanin maganar da yaya Khalid ya mata ya faɗo mata a rai in da take cewa “ki rinƙa yawan zama a jikin sa dan kusa ba ina da tabbacin ba zai miki komai ba dan yana tunanin ba zaki iya ɗaukan komai yanzu ba tuna hakan ne ya sa ta gane dalilin da ya sanya yaya Prince baya taɓa jikin ta sosai kara shigewa jikin sa tayi ta lafe shiru tana jin yadda yake ta fama kafim ya samu nitsuwa. Kankameta yayi yana mai bakin cikin abun da Aryan ya masa

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu

Aunty babba ko zaki mutu ba zan dai na cewa to masu sai mun haɗu gone ba idan kina so na dai na cewa tom kisa yaya ya sai min system sabo 😎😒

💖The talent troupe writer’s 💖

 

💋Duk Karfin Izzata 💋

By Star Lady

 

 

Back to top button