Hausa NovelsNoor Al Hayat Hausa Novel

Noor Al Hayat 80

Sponsored Links

Daren ranan a gidan khadijah ta kwana don Aliyu bai takura ta sai sun koma gida ba shi dai yayi wucewarsa, washegari yayyin mahaifiyar ta maxa duk suka wuce bayan sun cika ta da kyautan kudi mai yawa tunda basu samu sun mata komai na aure ba, Su Safeenah basu yarda sun bi iyayen nasu ba wai sai sun je gidan khadijah, Hajiya Rahamah tace “Gaskiya kam ya kamata ku je sai ku dawo anjima da yamma” Khadijah taji dadi sosai tace “Umma don Allah su kwana mana” Mum dinsu Jawahir tace “A’a su dai dawo da yamma” ta marairaice tace “Toh sai mu dawo tare” Hajiya Rahamah tace “Ki dawo kiyi me khadijah, ina kika taba jin amarya na yawo daga kai ta dakinta, wannan ma ai lalura yasa kika fito…” shiru khadijah tayi bata ce komai ba jikinta yayi sanyi, Driver aka sa ya maida su can gidan nata, Mum din Jawahir tace “Sai ki fara kiran mijin naki ki sanar da shi xuwan ku” a hankali khadijah tace “Toh…” Daga haka ta mike ta tafi daki ta dau wayarta, kiran Aliyu ta shiga yi, yana dagawa yayi sallama yace “Good morning wife” ta turo baki tace “Xa mu dawo gida yanxu da su Safeenah” yace “Ohk, in taho in dauke ku ne?” Tace “A’a driver xai maido mu” yace “Alryt then, Allah ya kawo ku lafiya, am already missing you dear” Bata ce komai ba ta katse wayar ta, Sha biyu saura suka dau hanyar gida tare da Safeenah, Deejah da Maimoon, a waje drivern yayi park duk suka sauka motar suka masa godiya, khadijah ta bude gate din tana gaida mai gadi dake gaisheta shi ma, sauran duk suka gaisa da shi sannan suka bi bayanta, a hankali ta murda kofar parlorn, Babu kowa ciki sai sanyin ac da tv dake a kunne, ta shiga su Safeenah na biye da ita har cikin parlon duk suka xaxxauna, tana murmushi tace “Bari in kawo maku ruwa” Bata jira cewarsu ba ta wuce Kitchen ta dauko tray da cups ta bude fridge ta daura lemo da ruwa a kan tray din ta dawo ta ajiye masu, Safeenah na murmushi tace “Thanks sis” murmushin tayi ita ma ta wuce sama, a hankali ta bude kofar bedroom din Aliyu, xaune ta samesa yana operating laptop, ta hade rai tace “Baxa ka taho ku gaisa da su ba” ajiye laptop din yayi yana murmushi yace “I was waiting for ur instruction ne dama kar in yi laifi” hararansa tayi ta juya ta wuce, yana murmushi ya mike ya bi bayanta, har ya shigo parlorn yana kallon su Safeenah yace “Sannun ku da xuwa” duk suka gaishesa da fara’a, ya xauna saman kujera yana murmushi yace “Lafiya lau, fatan kun baro mutan gida lafiya” duk suka ce “Alhmdllh” yace “Maa sha Allah” sannan ya mike yana kallon khadijah ya koma sama, mikewa tayi tace “Mu je sama ku yi alwala it’s almost time for zuhr” tashi suka yi gaba daya suka wuce sama xuwa dakinta, sai bayan da suka idar ta cire hijab dinta tace “Let me cook something for us” mikewa suka yi gaba daya Safeenah tace “We will do that together” dariya kawai khadijah tayi, tuwon shinkafa da lafiyayyen veg soup suka hada gaba daya, aikin yayi sauri saboda yawansu, Safeenah na gama kwashe tuwon a leda tace “Toh ina xa a sa ma mijin ki” khadijah tace “It’s not necessary, namu ne kadai, nasan eatry xai je shi” Deejah ta saki baki tana kallonta tace “Eatry kuma Namecy?” Murmushi kawai khadijah tayi, Maimoon tace “Uhmm lallai ma, tun yanxu xa ki fara sakaci haka Khadijah?? Har kina son mijin ki ya tafi wani waje ya ci abinci” Kallonta khadijah tayi bata ce komai ba, Safeenah ta dauko wani kwali mai dauke da cooler mai kyau ta fiddo babba da karami ta tafi sink ta wanke shi tas ta tsane sannan ta sa tuwo ta rufe, Deejah ta dau na miyan ta xuba miya da isasshen nama a ciki ta rufe duk suka daura a tray, ita dai khadijah na tsaye tana kallonsu kamar an dasa ta, Maimoon ta dauko plate mai kyau da spoon da cup ta dauraye ta daura kan tray din, Safeenah ce ta hada xobon dake ajiye tun daxu suna jiran ya huce, xobon ya ji kayan kamshi da abarba da cucumber, ta xuba kananun kankara kan thick xobon, sabon jug ta dauko ta kusa cika jug din ta rufe, tana kallon khadijah tace “Sai ki kai masa daki, ko shi ma waitress din eatry xa su maki??” Khadijah bata san lkcn da tayi dariya ba sai dai bata ce komai ba ta dau tray din abincin da drink ta fita kitchen din ta wuce sama, a hankali ta tura kofar dakinsa, yana xaune yana danna laptop har sannan, ya dago yana kallonta har ta iso inda yake ta durkusa ta ajiye tray din ba tare da ta kallesa ba ta mike ta nufi kofa ya bi ta da kallo har ta fita, yayi murmushi sanin this might not be her thinking, infact it’s not even her thinking… Khadijah ce xata kawo masa abinci haka kawai, shafa kai yyi yana murmushi. Kafin ta koma kitchen din duk sun wanke duk abubuwan da suka bata, Maimoon ta fito masu da abincin nan tsakiyar parlor, Xaunawa suka yi gaba daya suka ci a tare, Deejah ta gyara wajen ta tafi da komai kitchen, suna ta xaune parlor suna hira khadijah ta dinga jin kamar kar su ce xasu tafi, ta dinga addu’ar Allah sa su manta kawai su kwana, suna nan a haka har aka kira la’asar suka wuce sama xuwa dakinta duk suka yi sallah, sai a sannan suka fara shirin komawa gida, duk jikin khadijah yayi sanyi ta xauna can karshen gado tana kallonsu a sanyaye, Dariya Deejah ta dinga mata, Safeenah na gama gyara fuskarta ta dawo kusa da ita tace “Kar ki damu sis xa mu dinga haduwa frequently in sha Allah kin ji, Kuma ga waya xa mu dinga communicating” hawaye ne ya cika idon khadijah, Safeenah tayi dariya tace “Tabb, to mu fa gobe da safe xa mu koma Abuja, Deejah kadai ce a nan, kema nasan soon xa ki koma uk saboda karatun ki” Ita dai khadijah bata ce komai ba, bayan duk sun gama Safeenah tace “I notice something khadijah, it seems har yanxu baki kwantar da hankalin ki da mijin ki ba, are you still thinking of the past koh? I will advice you to just erase that of ur mind idan ba haka ba baxa ki taba samun kwanciyar hankali gidan ki ba, nobody is above mistake khadijah, barin ma irin wannan mistake din da aka yi ba da gangan ba, wllh idan baki maida hankali kin rungumi mijin ki ba kina ji kina gani wata a waje xata yi hakan ga mijin ki very handsome gentleman, Wallahi Kar ki kuskura wata ta hango maki shi a waje, don rashin samun kulawa gun ki xai sa ya ba ta waje dama, Haba sai kace ba wayayya ba Khadijah…” turo baki khadijah tayi, Safeenah ta dawo kusa da ita ta kamo hannunta tace “that’s just it, kiyi hakuri ki xauna xuciya daya da mijin ki, forget the past, ni na tabbatar mijin ki yana son ki kema kuma kina son sa sosai” Khadijah ta sauke idonta a hankali, Maganganu sosai Safeenah ta yi mata da yasa duk jikinta yayi sanyi, daga karshe ta mike tace “Toh mu xa mu tafi khadijah sai mun yi waya” khadijah ta mike a hankali tace “Bari in gaya masa” daga haka ta fita ta shiga dakin Aliyu suka kusa cin karo don fitowa xai yi shi ma daga dakin, jawota yayi jikinsa ya rufe kofar yana kallon eye balls dinta, ta sauke idonta tace “Sake ni” ba musu ya saketa yana murmushi, tace “Xa su wuce” yace “I was thinking kwana xa su yi” ta girgixa kai tace “Gobe da safe xa su wuce Abuja” yace “Ohk ba nan suke ba dama?” Tace “Deejah ce kadai a nan” yace “Alryt am coming now” juyawa tayi ta fita, turarruka da kayan kwalliya na lefenta ta debar masu mai yawa suka sauka downstairs tana jin kewansu, ba a dau lkci ba Aliyu ya sauko, dubu talatin ya ba su gaba daya, suka ki amsa, khadijah ta hade rai ta karbi kudin hannunsa ta bude jakar Deejah tace “Ae ba ku kuka ce ya baku ba toh” Murmushi kawai Aliyu yake yana kallonta, suka masa godiya yace “No thanks sisters, or shud I drop you?” Safeenah tace “A’a mun gode xa mu tadda driver bakin titi” yace “Alryt then, Allah ya kiyaye hanya” duk suka amsa masa da Amin, har bakin gate khadijah ta rakasu, Maimoon tace “Kin ga ki koma haka mun gode sosai Khadijah, Allah bar xumunci” sai a sannan hawaye ya cika idonta cikin sanyin murya tace “I am going to miss you all” rungume juna suka yi gaba daya, tana ji tana gani suka wuce ta juyo ta koma ciki tana goge hawayen dake xuba mata, Aliyu dake parlor ya dinga kallonta har ta wuce sama. Ko minti talatin su Safeenah basu yi da barin gidan ba Barrister ya xo, Aliyu ya bude masa kofa suka gaisa, Barrister ya xauna kan kujera yace “Ya gidan” Aliyu na shafa kai ya xauna shi ma yace “Alhmdllh, ya aiki” Barrister yace “Mun gode Allah, ya mum shureim” Mikewa Aliyu yayi yace “She’s upstairs” daga haka ya wuce sama, bude kofar dakinta yayi ya ganta kwance ta rufe fuskarta da pillow, ya isa kan gadon ya xauna kusa da ita ya dagota a hankali yace “Ummu Shureim” Bude ido tayi tana kallonsa, ya sakar mata lallausan murmushi yace “Mu je ku gaisa da Barrister” tace “Ya xo?” Yace “Sure” shi ya taimaka mata ta sauko saman gadon bayan ta sauko ta kwace hannunta shi dai bai ce komai ba ta sa hijab dinta suka fita dakin, gaisawa suka yi da Sudais ya mika ma Aliyu takardan hannunsa yace “Bata ta gani, I don’t want to do anything without her knowledge” Aliyu ya amsa ya mika mata, karban takardan tayi ta bude tana kallon content din, bayan wani lkci ta Dago a sanyaye tana kallonsa, murmushi yayi yace “Is that okay?” Girgixa masa kai tayi a hankali tace “Barrister ka kyalesa kawai, na yafe masa even for the sake of my dad” Karban takardan Aliyu yyi yana dubawa, Barrister na kallonta yace “Are sure Amira?” Kai ta gyada masa tana murmushi tace “Sure Barrister, na yafe ma kawu na, sai dai kuma tsakaninsa da mahaliccin sa” mikewa Barrister yayi yace “Toh Alhmdllh, Allah ya yafe mana gaba daya, but I don’t think ur forgiveness will count, coz dukiyar marayu yyi tampering da” Aliyu na gyada Kai yace “Haka ne” Barrister yace “Alryt xan koma, abinda ya kawo ni kenan dama” tace “Toh nagode sosai Barrister, bari in kawo maka ruwa” yace “Noo Amira, am okay” Tare suka fita da Aliyu, a sanyaye ta wuce sama don ita da gaske take jin ta yafe ma kawun ta. Gyara bedroom dinta tayi ta share ta goge ko ina, ta fito dakin kenan taga Aliyu ma ya fito rike da tray din abincin da ta kai masa da rana, karasawa tayi ta amsa tray din hannunsa, yana kallonta yace “Thank you” bata ce komai ba ta sauka downstairs ta wuce Kitchen. Tana xaune kan darduma bayan ta idar da magrib ya shigo dakin ya xauna gefen gado yace “Mu je ki raka ni” tace “Ina?” Yace “Gida, xan dauko wasu files a can” ta girgixa kai tace “A’a baxan fita ba, ni….” Ya katse ta yace “Ba fa shiga gidan xa ki yi ba” tace “Eh na sani” ya marairaice yace “Plss Ummu Shureim” turo baki tayi kamar xata yi kuka, yayi murmushi ya mike yace “Am waiting for you downstairs” A hankali ta mike ta linke pray mat din ta fita dakin, a kofar gidansu yayi parking yana kallonta yace “Baxan dade ba xan fito yanxu” kasa cewa komai tayi don sai take ga kamar bai dace ta ki shiga ba, can dai tace “Bari in gaida mumy” yace “Noo, ki bari ran Sunday sai mu xo gaisheta, it’s already late yanxu” kallonsa ta tsaya yi, ya gyada kai yace “Yea dear” daga haka ya juya ya wuce ciki, kamar yanda ya fada bai dade ba ya fito ya ajiye takardun bayan mota sannan ya shiga maxaunin driver suka bar layin, yace “Me kike son ci in siya maki” ta girgixa kai tace “I am not hungry” yace “Nasan bakya Jin yunwa… abun dadi nake nufi” tace “Baxan ci komai ba” ya kamo hannunta yace “A’a, gwara dai a siya maki ko kaxa ce koh?” tace “Ni nace maka bana ci” parking yayi gun da ake siyar da kaji yace “Ai baki isa ba..” Daga haka ya fita ya siyo masu guda biyu, ya bude bayan mota ya ajiye, yana kallonta yace “Fresh milk kike so ko youghurt?” Tace “Daxu fa na ci abinci me xanyi da yoghurt ko fresh milk” Yar dariya yayi yace “Toh naji ni xan siya in sha” gun da ake siyarwa ya kara parking ya fita ya siyo chill fresh milk ya bude back seat ya ajiye sannan suka dau hanyar gida, da kyar khadijah ta yarda ta xauna parlor tana bata fuska, ta dinga kallon kajin da ya ajiye gabanta sai kamshi yake ga Madara a glass cup a gefe, so mouth watering, a hankali ta kai hannu ta dau cinyar kaxa daya tace “Ni wannan ya isheni” ya kalleta bai ce komai ba ya dau naman shi ma ya kai bakinsa, satan kallonsa tayi bayan ta cinye na hannunta don sosai naman yayi mata dadi, ta turo baki tace “Ashe ma da dadi” ya danne dariyar sa ko kallonta bai yi ba, ta dau wani kaxan ta fara ci, a haka sai da ta kusa cin rabin wanda ya ajiye mata, ta dau madaran glass cup din ta shanye gaba daya, sai a sannan ya dago yana dubanta yace “Amma da muka shigo ne kika fara jin yunwan koh?” Mikewa tayi da sauri ta wuce sama tace “Nima ban sani ba” Murmushi yayi ya bi ta da kallo kamar yanda ita ma take murmushin ta wuce sama, cire kayan jikinta tayi ta linke ta ajiye sannan ta shiga bathroom, wanke bakinta tayi, tayi wankan ta fito, Bata wani jima sosai gaban mirror ba, ta feshe jikinta da turarruka kala kala ta dau kayan baccinta ta sa, sannan ta sa net a dogon gashinta ta kashe wutan dakin ta hau saman gado ta kwanta ta ja duvet ta rufe jikinta ta lumshe ido. Har kusan karfe sha daya ta kasa bacci sabida thirst da take ta ji, ta tashi daga karshe ta sauka kan gadon, ta nufi kofa ta bude a hankali ta fito tana kallon kofar dakinsa dake a rufe, sauka downstairs tayi taga wutan parlorn gaba daya a kashe har kitchen, kunna wutan parlorn tayi ta nufi kitchen ta shiga tana kokarin kunna switch taji an cafkota, ihu ta fasa a mugun tsorace, ya kunna wutan da sauri ganin da gaske ta tsorata ya rungumeta yace “I am sorry iman, I didn’t mean to scare the life out of you, wasa nake maki, kiyi hakuri plss” hawaye ya dinga xuba idonta jikinta na bari xuciyarta na bugawa, tausayinta yaji ganin da gaske ta tsorata, ya kasa karasa sauran coffeen da ya rage cup din hannunsa ya ajiye, yana rike da ita ya kashe wutan suka fito yace “I heard ur footsteps shi yasa na kashe wutan, am sorry for scaring you…” ita dai bata ce komai ba har lkcn xuciyarta bai dawo dai dai ba, suna isa stairs ya juyo da sauri yana kallonta yace “Me kika sakko yi” cikin sanyin murya tace “Ruwa xan sha” saketa yayi don xuwa ya dauko mata ruwan ta bi bayansa, yayi murmushi ya bude fridge ya fiddo ruwa ya xuba mata a cup ya mika mata ta amsa ta sha ya karbi cup din ya ajiye, yana rike da ita suka wuce sama bude dakinsa yayi xata kwace hannunta ta wuce nata dakin ya ki saketa ya jawota dakinsa ya rufe kofar, sanyi ne sosai a dakin saboda Ac da ya kure ga fitila kuma a kashe, xata bude kofa ta fita ya riketa murya can kasa yace “Kin san har yanxu ba muyi sallah mun nuna godiya ga Allah.. mu yi addu’ar xaman lafiya da kwanciyar hankali mai dorewa ba Iman?” Da sauri tace “Ni dai nayi, Kai ne dai baka yi ba” yace “Noo kamata yayi muyi tare” tace “I am not clean….” Kallonta ya dinga yi cikin duhun yace “Really??” gabanta na faduwa tace “Ehh” yace “Ban yarda ba” ta hade rai tace “Saboda ni makaryaciya ce?” Yar dariya yayi taji ya dauketa cak sai saman gado, ya kwantar da ita yace “I have to check for my self…” Kara tayi a rikice tace “Nashiga uku, don…” Bai bari ta karasa ba ya rufe bakinta, tun tana turasa tana son kwace kanta har ta gaji, lkci daya kuma jikinta ya mutu, kwata kwata Aliyu bai bata breathing space ba, ya dinga exploring dinta as if his life depend on that… daga karshe ta sakar masa jiki gaba daya, sai dai bakinta bai daina cewa stop it plss idan ma ba kasa kunne kayi sosai ba baxa ka ji me take cewa ba, lkci daya ta rikice masa ganin ba da wasa yake ba, nan ta fara hawaye tana rokonsa, sai take ganin abun kamar na 7 years back, the only difference is that he is not fierce, just romantic and very careful, upon her plea bai iya ya kyaleta ba duk da yayi kokarin ganin yayi hakan amma ya kasa…. Bayan lokaci me tsawo ya dago a hankali ya ga bata gefensa kamar ynda ya bar ta, mikewa xaune yayi da sauri, shesshekar kukanta ya dinga ji can other side of the bed, ya tashi da kyar ya nufi wajen, takurewa tayi waje daya tana kuka a hankali, jikinsa yyi sanyi ya duka gabanta yace “I am very sorry Iman, I….” Rasa abinda xae ce mata yyi ya dagota ta fashe da matsanancin kuka, ya rungume ta xuciyarsa na bugawa yace “I didn’t mean to hurt you again” gaba daya tayi laushi, kuka kawai take, ya dagota ya kwantar kan gadon yace “Kiyi hakuri plss Iman, forgive me….” cikin rawar murya tace “Kace min baxan ji xafi ba” Kallonta yake cikin duhun don bai ma san ya fadi hakan ba, ya kwantar da ita kirjinsa a hankali yace “But did you feeling any pain?” Kai ta dinga gyada masa hawaye na xubo mata, yayi shiru bayan wani lkci ya kai bakinsa kunnenta yace “Just like the 1st experience?” Girgixa masa kai tayi, Yana shafa bayanta yana murmushi sanin da ba dan shi yyi deflower dinta ba da bbu abinda xai hanasa cewa budurwa ce ita, kwantar da ita yayi ya mike ya shiga bathroom, ya hada mata ruwan wanka, ya dawo ya kai ta bathroom din, shi ya taimaka tayi wanka tana nonnokewa sannan ya fito tare da ita, babu bata lokaci kuma bacci ya dauketa, sai a sannan ya kunna wutan dakin yana kallon bedsheet din gadon, Bai ga abinda yake xato ba, yayi murmushi ya dawo kusa da ita yana kallonta yana Kara jin wani mugun sonta na fixgarsa, it’s just great being with her, and it’s the sweetest thing he have ever imagined, tashi yayi daga karshe ya shiga bathroom yayi wanka shi ma ya fito ya shirya sannan ya kashe wutan dakin ya kwanta kusa da ita ta shige jikinsa kamar jira take, ya kankameta hade da lumshe ido.

Back to top button