Hausa NovelsWaminal Hoob Hausa Novel

Waminal Hoob 25

Sponsored Links

Waminal Hoob 25

Paid book
_Asmy b Aliyu_

A hankali ya shiga bude idonsa da sukayi masa wani irin nauyi,
Haka yaji kansa yana yi masa wani irin ciwo tamkar xai fita,
Kallonsa ya mayar kan isah da ya wangale baki yana barci,wani irin hauri ya kai masa ihu isa ya saki gamida mikewa tsaye ya nufi hanyar bedroom din Farhaan Shagari ,a fusace Farhaan ya fisgota ya wankesa da mari,ya bude masa ido yana fadin”ka dawo hankalin ka,uban me kakeyi a parlor na.”Farhaan yyi Maganar a tsawace da sauri isah ya xube kasa cikin rawar murya yake fadin”dan Allah kayi hakuri wallahi ba laifina bane……Nan ya kwashe komai na abunda ya faru daren jia ,dafe kansa Farhaan yayi cike da tashin hankali mami ta gansa da giya wannan wace irin ?addara ce??”nan kuma ya shiga tuno yarda sukayi da Aliyu waxeer daren jia ,wani murmushin takaici ya saki,wanka yayi agurguje kusan karfe bakwai da rabi yayi sallar Asuba,baya ko so ya hadu da mami.
Xaije yaga Aliyu yyi sakin ko baiyi ba,dan yayi rantsuwa da Allah yau sai Ammah taji wannan sirrin sai dai duk Abunda xai faru ya faru,Yana kokarin fita yaci karo da mami.xuciyarsa na bugawa yake kallon mami,karo na farko da ya kasa hada ido da mami,ya gaisheta batareda ya kalleta ba.
Wani irin mari Mami ta sauke masa,a raxane yake kallonta.kaxo mahaifinka na son ganinka da haka mami ta juya cike da sabon bacin rae da wani irin tsoro ya shiga parlorn daddy Alh.omar na xaune cikin kujerar Alfarma,
Bbu yabo bbu fallasa ya amsa sallamar Farhaan,daga haka ya dauke kai ko gaisuwar sa bai karba ba,a sanyayye farhaan ya xube gwiwowin sa kasa ,haka kalau jikinsa yayi sanyi ganin yarda mami ta hade fuska tamkar ba’a taba halittar daria a fuskarta ba,daddy yyi gyaran murya yana fadin “Muhammad!”yau tunda daddy ya Kira sa da wannan sunan yasan Akwae magana,
Da rawar murya ya dago Yana kallon daddy.”Shaye-shayen naka har ya kawo cikin gidana har agaban idanun mu?”daddy yayi Maganar cike da mugun bacin rai,girgiza kai Farhaan ya shigayi cikin raunin murya yake fadin”Daddy kayi hakuri tsautsayine kuma jia na fara,cike da takaici Alh.Omar Shagari keyi masa wani kallo,wani murmushin takaici ya fara yana fadin”wanda kakeyi acan kasar da kake karatu da tara yammata fa?”da shock a fuskarsa ya dago Yana kallon daddy,daddy Yana gyada kai yana fadin ko ka dauka Ni wawa ne tamkar mahaifiyarka.”!mami sai sharar hawaye take yau Farhaan ya karya mata xuciya ,haka ya cuceta yaci Amanar tarbiyar da tabasa ta kusan shekaru talatin da ukku,sai gashi yau mami na xubar da hawaye sabida shi, wai shin wane irin marar mai sa’a ne shi duniya??Alh.omar Shagari na girgiza kai cike da takaici yake kallon mami dan yafi jin haushinta ma fiye da Farhaan din,zai dawo mata da maganar da tayi cikin parlorn sa watanni goma a baya.”me kike fada maryam watanni goma a baya,acikin parlorn nan.”Bara na tuna maki ,Farhaan Bai Isa Aure ba sai ya kawo maki kwalin digiri dinsa na biyu,
Haka kece zaki xabar masa matar Aure.”matar ma ba mai addini ba,dan bbu ruwanki da Addininta abun hannun ubanta kike dubawa,tayarda shima Farhaan din xai jingina da dukiar uban nata ko ba haka kike nufi ba Right??”sabida ni kin Raina dunkiata wata daban kike hangowa Farhaan Shagari.”Daddy ya saki murmushin takaici yana fadin”kince danki bai isa Aure ba ko.”gashi nan ki tambayesa mata nawa ya sani a rayuwar bariki,Ya’yan sa nawa ya kashe kafin suxo duniya.Hawaye na mugun xuba a idon mami take kallon Daddy har lokacin ta kasa cewa komai,Rarrafowa Farhaan yyi agaban mami da nashi hawayen xai rike hannunta tayi saurin mikewa tsaye a tsorace jikinta na wani irin rawa bata taba sanin kalar tashin hankali ya yake ba,sai da ya sameta.juyawa tayi a hankali tana barin parlorn na daddy,da wani irin yanayi Farhaan ya bita kafin ya maida idonsa kan daddy Bai taba tunanin xunubin da yake aekatawa mai girma ne ba sai da iyayensa suka san halin da yake ciki.kunyar dunia taxo ta lullubesa lokaci daya,haka yana jin idanun daddy akansa wanda shi ya kasa dago nasa idanun ya kalli daddy,kayi kokarin gyara rayuwarka,maganar Annabi ce duk Abunda kayi da yay’an wasu za’ayi da naka,idan baka da yay’an ma za’ayi da matarka idan baka da matarka ,za’ayi acikin gidan ka ko a bayan gidan ka,baxan ce maka komai ba kaje Allah ya shiryeka kuma ina mai baka shawara kar kayi tunanin fuskantar mahaifiyarka yanxu dan baxata saurareka ba,kaje ka fara neman gafarar ubangijinka,kafin nan ka dawo ka roki mahaifiyarka gafara,dama Ni ban kullaceka ba.nafi ganin laifin mahaifiyarka ko a wancan lokacin,yana jin maganganun daddy na taba masa xuciya da sanyin jiki yabar parlorn mai makon ya dau mota ya fita kamar yarda yayi niya ,part dinsa ya koma ya rufe kansa a daki maganganun daddy kawai ke dawo masa cikin kansa,kenan idan Aliyu ya kusanci Nooriyah xai iya mutuwa??”xai iya mutuwa xai ma iya kashe Aliyu da Nooriyah kowa ma ya huta muddin ya kamasu suna cin Amanar sa,zuciyarsa yaji tana masa wani zafi sigari yake son kunnawa ya kasa ,tuno kawai halin da mami take ciki .ya kamata ya fara rarrashin mami kafin yaje yaxo da Nooriyah inhar tana son farin cikinsa da kwanciyar hankalinsa tabari ya Auri Nooriyah idan kuma baxata yarda da hakan ba,ya xabi yabar mami yaje can da Nooriyah wata duniar su cigaba da rayuwa,
Wanda yasan mamin baxata dauki Rashinsa ba,da gudu xata amince da hakan.wayar Aliyu waxeer ya kira a kashe ,bai kara bi takan wayar ba neman layin Aunty Nafisa ya farayi Kara ya fara kama kafa da Nafisa Shagari ,taxo ta rokar masa mami ta yafe masa ko xai ga haske acikin Rayuwarsa,Nafisa na dauka yake fadin”kina gida ko kin fita aeki??”da yake nurse ce,aekin dare nake lfy??”dan tasan Farhaan Shagari baya kiranta sai da dalili…….”gani nan zuwa dan Allah a hada min break fast ko karyawa banyi ba,yyi maganar cikin shagwaba ita dai Nafisa murmushin kurum tayi dan tasan ba banxa ba Farhaan ya tako ?afarsa gidanta Akwae Abunda yake so,sai kazo toh”.ta fada tana kashe wayarta,bayan ya gama karin kumallo ya kwashe komai ya fadawa Nafisa Shagari ita dai kallonsa take da raxana a tare daita.
“Kuma kin tsaya kina kallona,na fada Maki ?addara ce ban taba tunanin ?addara xata wulloni anan ba,kuma ae kowa baifi karfin ta hau kansa ba.believe me baxan kara kusantar xina ba ,hakama giya na barta har Abada…..Ni dai ki lallasar min mami ta Auramin Nooriyah dan itace farin cikina,Nafisa ta girgiza kai cike da sanyi jiki haka take bin kanin nata da kallo,yanxu kaje zuwa Anjima idan xan wuce Asibiti xanxo naga mami,Rungumeta yyi yana fadin”dan haka nake sonki Aunty Nafisa kinfi Salma Shagari kirki,babu abunda ta iya sai zuga Mami, murmushi kurum Nafisa ta kirkiro cike da tausayin kanin nata,
Bayan ya wuce ta daga waya ta kira mami,jin Muryar mami kurum sai da taji xuciyarta ta buga ,dauriya tayi ta gaisheda mami tana fadin”baki da lfy ne mami??”kaina ke ciwo,
“Sannu mami dama maganar Farhaan ce…..”jin tayi mami ta katse kiran,kara gwada kiran mami tayi a fusace mami ta daga tana fadin”idan kika kara kirana Nafisa Shagari akan maganar Farhaan xan tsine maki Albarka.!”mami tayi maganar sounding so very Angry,Jin furuncin mahaifiyarta Nafisa Shagari yasa ta katse kiran da sauri cike da tashin hankali sai zufa take ha?awa,bata je gida ba kamar yarda ta fadawa Farhaan Shagari sabida furuncin mami taji tsoro taki zuwa ,ta kira Farhaan a waya tana fada masa yaba mami lokaci,haka kar ya yarda ya fita ko’ina a yau ya xauna a gida ya tabbata zuwa Masallaci kawai xai fitar dashi,batareda ya yarda da xancen Nafisa Shagari ba ya amsa mata da toh.duk da fushin mamin na hurting dinsa,
Kusan 9 yayi kwanciyarsa a daki,
Nooriyah duk ta damu da yarda ya kaurace mata ,ko kallonta baya sonyi,har wani xaxxabi yaji yana neman rufesa sabida tashin hankali zuwan Farhaan kawai yake jira,
Kusan 12 na dare ya farka da wani irin matsanacin ciwon mara,a daddafe ya karasa toilet ya shiga xubawa kansa ruwa,
Wata irin sha’awa yakeji na taso masa,
Kansa ya shiga xubawa ruwa numfashinsa ma dakyar yake fita ,yana jin yarda bbc dinsa tayi masa wani irin tsaye,addu’a kawai yake yi amma tamkar ana karo masa ciwon a daddafe ya fito daga toilet din, kitchen ya nufa ya axa ruwan Lipton ya dauko lemun tsami a fridge ya matse ,Ruwan na gama tafasa ya xube aciki mug parlor ya koma ya xauna kusan rabi awa da gama sha bbu abinda ya canja ,jin yake idan bai samu biyan bukata ba a wannan daren xai iya mutuwa,daga kai yayi yana kallon dakin Nooriyah ko mai ya tuna yyi saurin dauke kansa gamida dakune fuska,jin yyi wani abu na bin jikinsa da sauri ya mike tsaye ya nufi stairs da wani irin speed ,Yana Murda kofar dakin ya jita a bude yar ajiyar xuciya ya sauke,hangota yayi akan bed ta barbaje tana barci towel mane daure ajikinta ,wanda sauran kadan towel din ya fita manyyan cinyoyinta duka a waje .da alamar wanka tayi bata saka kayan barci ba tayi barci a haka,wasu irin yawu Aliyu ya hade .xare towel din jikinta yayi a hankali kar ta tashi,ido biyu yayi da cwt love dinsa,wato na shanu kafesu yayi da ido zuciyarsa na bugawa,
Ahankali ya hau kan bed din gamida Jawota ajikinsa duka,
Bbu inda jikinsa baya kadawa,dama ya riga ya gama wullar da kayansa a tsakiyyar dakin,yana ganin yarda bbc dinsa tayi masa tsaye tamkar xata bar jikinsa,a hankali ya dauki hannunta ya dora kanta,cikin barci nooryn taji hannunta akan wani abu,matse bbc din nasa tayi .yar kara ya saki cike da jin ddi yana shafa boobs dinta,Jin wani ddi na xiyartarta cikin barci yasa ta kara rike bbc din da kyau wani irin nishi Ali ya farayi tamkar xaya shede mata ganin yarda take murxa masa ,da tattausan hannunta,
Jujjuya kansa ya shigayi yana nishi a hankali,hannunsa ya kai kan hole dinta yana shafa wurin a hankali ,wani ddi marar misiltuwa noory takeji cikin barcinta ,kare damke bbc dinsa tayi a hankali ya tura karamin yatsarsa cikin hole din,wani irin bankare masa tayi tana dan sakin karar jin ddi,a hankali ta fara bude idonta dake cike da barci tayi ido biyu da Aliyu haihuwar uwarsa akan gadonta,kwalalo ido waje tayi gabanta na mugun faduwa,ja da baya ta shigayi Aliyu ya wani irin fisgota kwantar daita yyi xatayi magana,yayi saurin rufe bakin ta da nasa .da wani irin natsuwa yake kissing din bakinta,haka hannunsa yasa yana zagaye private part dinta,kafin yasa ya tsansa acikin hole dinta,tamkar Noory xata sume haka take ji tunda take dunia bata ta?a karbar ddi irin wannan ba,sakin bakinta yayi ya kafa bakinsa kan na shanunta ihu Noory ta fara yimasa fashe masa tayi da kuka lokaci daya jikinta Yana shaking sosai ,burinta kawai a wannan lokacin Aliyu yayi shigeta ,sai sabbatu kawai take masa,sai da ya tabbata tayi weak ya fidda yatsan nasa,dage kafafuwanta yyi sama ya fara xuko kasanta ihu kawai Noory keyi tana kara danna kan Aliyu wurin,lokaci daya ta fashe da kuka .”ina sonka!”ina sonka Aliyu Dan Allah karka barni ka kasance tare Dani har karshen Rayuwarka,kaine Rayuwata kai nake yiwa soyayyar Aure ba Farhaan Shagari ba,.na mallaka maka kaina kayi yarda kaga dama dani,wayyo Allah Ammah.”xoki ga yarda Aliyu ke shamin ,Yana da dadi wayyo Allah Ammah,yaronki dan Aljanna ne dan Allah kibar min shi Ni kadai,
Wayyo!!”Wayyo!!Karka daina dan Allah,Kara haukatasa take da surutunta harshensa kawai yake yawo acikin hole dinta,shaking kafafunta suka farayi tamkar xata shede baison shi kuma ta kawo a hankali ya fiddo bakinsa,ya fara zagaya bbc dinsa a wajen sai dai bbu hanya ,a hankali ya fara buda hnyar jin wani zafi na ratsa ta yasa ta fara turesa tana fashe masa da kuka,shi kuma lokacin baya ma jinta riketa yayi da karfi ya tura wani irin ihu suka saki lokaci daya,ita tana ihun azaba,shi kuma ihun dadi yake saki,
Lokaci daya Aliyu waxeer ya fashe da wani irin kuka,tun yana Binta a hankali yaji baxai iya ba ya fara turawa da duka karfinsa,ihu kawai yake yana kiran Ammah,yana fadin ya baiwa noory duka kaddarorinsa baxai iya barwa Farhaan Shagari ita ba,a wannan daren kyautar da Aliyu ya kira xai yiwa Nooriyah baxata faduba manyyan kaddarorin sa ya shiga damka mata,duk ya fice daga hankalinsa,
Sai kusan 3 na dare ya sauka kanta lokacin nooryn har ta dade da suma ,Jawota yayi ajikinsa hawayensa na xuba akan fuskarta,
Subabbatar ta ya cigaba dayi yana fada mata kalmomin da tun da yake A rayuwarsa bai taba fadawa wata macce su ba,shi ya taimaka noory ta farfa?o wani irin xaxxabi ya rufeta lokaci daya sai wani irin rawar sanyi take,
Shiya gasata da kansa,yana tausaya mata haka yana mamakin dauriyarta,
Sai bayan Asuba ta samu barci,waya yayi da Dr .Arhaam wane magani ya kamata ya samowa noory dan bai boye masa komai ba akan first nyt dinsu,
Duk yabi ya rude,wani murmushi doctor Arhaam ya saki yace ya jira xai Turo masa maganin da xata sha,
Ba’a jima ba ya Turo masa,shi yaje har (waxeer pharmacy )ya karbo maganin da kansa ya ha?a mata tea,dakyar ya lallaba tasha.ya Bata magani Ta koma ta kwanta,shima bayanta ya kwanta barcin da baiyi daren jia ba ya shiga ramawa,kusan 11 sukaji an bugo kofar room din nasu a haukace,dakyar noory ta bude idonta ta kalli kofar,bata yi aune ba ita dai taga Farhaan a tsakiyyar Room din halin da ta gansa yayi balain daga hankalinta,dai-dai lokacin shima Aliyu ya bude idonsa,zuciyarsa na bugawa yake kallon Farhaan,da sauri Nooriyah ta sauka kan gado ,doguwar rigace ajikinta marar nauyi har kasa.kallonta kawai Farhaan keyi cike da wani irin yanayi,Hannunta Farhaan ya shiga ja ,
Aliyu yasha gabansa cikin tsawa yake fadawa Farhaan meye haka??”shima Farhaan cikin tsawa yake fadin”ko ka rubuta mata takardar sakinta yanxun nan ko wallahi Rayuwar mahaifiyarka,.ka xabi rayuwar mahaifiyarka ko Nooriyah??”Farhaan ya fada yana kallon fuskar Aliyu waxeer,
Da jajjayen idonsa ya dago Yana kallon Farhaan Shagari,get out of my face Aliyu waxeer Farhaan Shagari ya fada yana wani daka masa tsawa tamkar yaronsa,lokaci daya noory ta fisge hannunta cikin na Farhaan ta karaso gaban Aliyu waxeer tana fadin”pls karka kulasa Dan Allah ka natsu karka yanke hukunci cikin gaggawa,ina sonka Ali ina matukar sonka baxan iya rayuwa babu kai ba,,dan Allah karka yanke hukunci cikin gaggawa baxan iya rayuwar Aure da Farhaan Shagari ba.”wata irin Daria farhaan ya fashe dashi yana kallon nooryn cike da tashin hankali da mugun kishi,agabansa Noor ke fadin tana son wani. Nasan kaima kana sona furtawa ne kawai bakayi ba Please ka fada a gabansa kana sona “A hankali Ali ya dafa kafadar noory yana girgiza mata kai yake fadin “am sorry noory am very sorry,
.”I’m not in love with u and I will never will,
Lokacin Rabuwar mu yaxo ,macce daya nake so Areefa mansoor xan Aureta kwanan nan,kiyi hakuri Dan Allah.”
Kije na sakeki saki ukku Nooriyah.wani irin blushing farhaan Shagari yake saki ,
Ya fisgi hannunta suka bar Room din,
Da sauri Aliyu ya xube gwiwowin sa kasa yana dafe kansa…suna kawowa tsakiyyar parlorn ta fisge hannunta cikin nasa ta kallesa hawaye na xubar mata tana mmkin ya akayi har ya tsallake parlor har cikin dakin barcinsu,maybe Kuma bbu key ajikin kofar shiyasa ya samu damar shiga,hannu ta daga ta xabga masa shege mari kafin ya dawo hayacinsa ta kara axa masa wani ta cakumi wuyan rigarsa gamida xare masa manyyan idonta take fadin.”ko dunia xata taru a kaina na haramtawa kaina Aurenka mr.farhaan Omar Shagari,kamar yarda ka datse igiyar Aurenmu Nida Aliyu waxeer haka na datse duk wata alakarmu,ka rasani Farhaan rashi na har abada,wata irin dariar bacin rai ya fashe daita lokaci daya ya shako Wuyanta,bude kofar parlorn akayi salati Ammah ke saki ta karaso da sauri tana fadin”bakada hankali ne??”tayi maganar sounding so very pissed up,wata irin hankada yayi mata Batool waxeer ta saki ihu,maimakon Ammah ta jita kasa sai ta jita a hannun Aliyu waxeer, kallon Farhaan kurum yake da wani irin kalar tashin hankali acikin kwayar idanunsa ,wanda Farhaan bai taba ganin haka ba.haka ya firgita Farhaan din…..wani irin mugun naushi Aliyu waxeer ya kaiwa Farhaan sai a bakinsa .bakin ya fashe zai kara kai masa wani Ammah ta daka masa tsawa tana riqesa take fadin”ka haukace ne Akiyu,
Kibarsa ya karaso Farhaan ya fada cikin ihu,aure ne kuma Aurenka da Nooriyah yaxo karshe naga shegen da xai hanani tafia daita,Ammah ta dafe kirji tana kallonsu duka su ukku,kafin tayi magana Aliyu yaja hannunta zuciyarsa na bugawa yana kokarin barin parlorn daita ,Farhaan Shagari Ya sha gabansa da wani irin yanayi yake fadin”Kana jin tsoron fada matane ??”tsoro kakeji kar xuciyarta ta buga kou.”Farhaan ya fada yana girgiza kai kallon fuskar Aliyu waxeer kurum a wannan lokacin tana saka sa nishadi…….

Duk wacce take fitarmin da book Allah ya hanata Abunda take nema dunia da Lahira,Allah ya saka min tun a dunia,
Wacce bata biya ba ta karanta Allah ya isa.”idan ke yar halak ce karki kara karanta min.

Littafin waminal Hoob na kudi ne #500
Account Daitails
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

Team#NooryAli forever#??

Back to top button