Amatulmaleek Hausa NovelHausa Novels

Amatulmaleek 57

Sponsored Links

YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#

AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar

 

57
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*

MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI’IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER

08142800199
07068558096

**********
Daren ranar da zasu koma Abujan a jikinsa take kwance jikinta dayakeda dumi yake shafawa tana cikin jikinsa yanajin yanda dumin jikinta ke shigarsa ahankali.

Bacci ne a cikin idanuwanta Dake Dan son dauketa ahankali musamman yanda yake Dan shafa wuyanta zuwa bayanta Yana sauke mata dumin numfashinsa me Dan sanyi a kunnuwanta.

Cikin nutsuwa yake kallanta Yana sake tambayarta ta tabbata zata koma Abujan yanzu bazata bisa Ghana ba.

Gyada masa Kai Tayi ahankali tana cewa “eh” cikin kasala da qaramin sauti Batareda ta Bude idanuwanta ba kafin ahankali ta Dora da cewa

“Maamah tin shekaran jiya taketa fadan dadewana tace mu dawo Hakanan nida anty Farha”

Bakinta dayake maganar ya kalla Yana Dan lumshe idanuwansa Dan shi abinda ita kawai takeso yake ganin shine abin damuwan idan tanason komawa gidan baida damuwa da Hakan.

“Are you sure akan komawan naki??

Bude idanuwanta tayi ahankali ta zuba masa su cikin wata sanyi..

Idanuwanta wasu irin kaifin Yanke hakuri da kamewansa sukeyi Dan haka yake kaucewa kallanta wasu time din idan Mr Jameel Yana kusa Dan komai zai iya faruwa Amma takasa gane Hakan Dan haka ya kawo fuskarsa ahankali ya hade da tata ya shaqi numfashinta zuwa cikinsa yaji wutar datake cinsa ta mutu Ahankali.

Hancinsa ya goga da nata ahankali Yana zubawa idanuwanta data Bude ta kallesa a yanayin dayafi rikitasa ya sake hade fuskansu Yana shaqanta yanda yakeso a natse itama qamshinsa da dumin fatan jikinsa sake kashe jikinta sukeyi suna sake Saka idanuwanta rufewa cikin slow da da wata kasalanta Dake qaruwa.

Hannuwanta ta zira ahankali ta zagayo wuyansa tana sake mannuwa da kirjinta daga kwancen ta Bude idanuwanta tai masa Wani kallo da gangan Wanda ya Saka shi zarewa gaba Daya Yana kama lips dinta da bakinsa ya Bude bakinta Yana mata Wani irin tsotsan daya Sakata sake matsesa tana mannuwa da krjinsa da nata take ya kusan dauke wuta Ya saki bakinta ya riqo numfashinsa dakyau kafin ya mayar da bakinsa cikin nata suka fara kissing juna a tare cikin Wani irin sanyi Amma Kuma deep deep lamarin ke tafiya Dan kuwa kiss dinsa na daban ne,
Tsotsa ne me girman dayake kunce kanta hakama a sanyi da nutsuwa komai ke tafiya.

Rigar jikinta da kusan batada banbanci da Babu ya zare ya jeho qasa Yana Fizgota cikin jikinsa da daman shi Babu Riga sanye jikinsa.

A tare suka sauke numfashi da ajiyan zuciyan haduwan jikinsu tana Sakar masa jikinta gaba Daya shi ma Kuma Hakan yakeso take ya tarairayota jikinsa Yana fara mata abubuwan dasuke mantar da ita komai.

Kusan a Daren zallan romance ce da lafiyayyar love yake gudana a dakin me sanyi da tattala juna tareda fara kewan juna tin baa rabu din ba.

Da asuba tinda sukai sallah yake sake tarairayarta Yana kashe dukkanin jikinta da sonsa da Baya boyuwa a cikin idanuwanta duk yanda ta iya boye abinda yake ranta sonsa yayi girman da Baya boyuwa Dan hakama takejin tana shiga fargaban yanda zata iya controlling feelings dinta a gaban maamah wadda Se yanzu komai na yanda maamah ta tsani auren har ranta yake dawo mata cikin Kai da zuciya.

Jirgin 2 zasu bi su Amatun ita da anty Farha yayinda shi Kuma zaibi na 4 Dan haka kusan tare suka shirya bayan ya zaunar da ita taci abinci ta koshi Shima sama sama yaci abincin sukai sallar Azahar tana zaune jikinsa suna magana ahankali maganarta na sake kunce masa lissafi Amma Yana danewa cikin nutsuwa.

Gaba dayansu zasu tafi airport din Dan haka Koda su Mr Jameel sukazo daukansu hannunsa riqe da nata suka fito Yana amsa waya dukkaninsu cikin navy blue kaya shi Armanis da sun glasses Daya masifar fitarta haskensa da class dinsa ita Kuma doguwar straight Turkish gown qafafunta sanye da wedges black Se handbag dinta da sun glasses din itama.

Ma’aikatan lodge dinne janye da kayansu a bayansu.

Mr Jameel ne ya fito ya karbi kayan ya Saka mota Yana Satan kallan ASH din da gana Daya ya tashi daga the great ASH TALBA zuwa ASHRAF MUH’D TALBA Dan gaba Daya ya koma kaman Bai Haifa Haydar ba,
Freshness din is on another level and walwalansa ta sauya gaba Daya Kwanciyar hankali ya bayyana a tareda shi duk da kamewan na Nan.

Cikin girmamawa da sakewa yayi masa barka da fitowa Yana Maida kallansa kan Amatu itama suka gaisa tana Dan kasa kallansa sbd Jin nauyi dakuma ganin irin kallan da anty Farha ke Mata lokacinda take gaida ASH din itama.

Motan da ASH din da ita suke ciki daban da wadda Mr Jameel da anty Farha suke ciki Dan haka ko a cikin motar hannunsa Yana sarke da nata tana Neman rikita masa lissafin tafiyarsa gaba Daya Amma Kuma dole zai tafi sbd mahimmancin tafiyar.

Ko dasuka Isa airport kusan mintina da suka Bata cikin motan Saida Mr Jameel ya kwankwasa masa ya sanar masa zasuyi latti kafin ta fito Kai tsaye anty Farha ce ta kama hannunta suke wuce batareda ta waiwayoba.

Ko da suka shiga jirgi suka zauna anty Farha Bata Wani tsokane ta ba sbd itama Se yanzu hankalinta ya dawo jikinta tafara tinanin abinda zasu cewa maamah akan fadan dadewansu data ringa yi a wayar.

Amatun ma jikinta sanyi ya ringa yi akan abinda zasu tadda din na fadan maamah da Kuma fitinar gidan da Bata qarewa yanzu.

Koda suka sauka sunyi mamakin ganin mota daga mansion tazo daukansu.

Shiga mota sukai Kai tsaye gidan anty Farha suka fara nufa suka tattara sauran kayan Amatun Dake gidan itama anty Farha ta dauki abinda zata dauka suka fito aka wuce dasu mansion.

Ko da suka shigo ana sallan magrib Dan haka securities ne sukai musu barka da dawowa kafin suka shigo ciki ma su karima ne da sauran masu aikin suka fito suna musu barka da dawowa Amma mum Aisha ko jinsu bataiba hakama Husnah dataji motsinsu qin fitowa tayi tana Jin zuciyarta na nauyi baqin cikinta ta dawo gidan Dan da basa Nan Jin tayi naufin zuciyarta ya sauka duk da tana cikin baqin cikin rashin zamanta yar ASH TALBA Amma Kuma a yanzu itama ta zabi ta boye zancen cikin ranta sbd kada Amatu suji su San ba shine ya haifetaba.

Kayansu kawai aka wuce dasu sama Amma dakin maamah suka nufa Kai tsaye dukkaninsu.

Suna shiga tana tayar da sallah Dan haka bedroom dinta Amatu tafara wucewa ta shiga toilet.

Bata Wani jimaba ta fito da alwalanta tukuna anty Farha itama ta tashi ta shiga bayan ta kashe wayar datake tayi.

Gefen maamah dukkaninsu suka tada sallah
Suna gamawa Nan suka jiyo suna fuskantar maamah itama kallansu tayi da mamakin yanda suka iya zuwa sukai zamansu musamman Amatu datake da karatu a gabanta Dan haka kafin amsa gaisuwarsu fada Tayi sosai suna Bata hakuri hardai ta sauka suka sake gaisawa cikin nutsuwa tana amsawa tana tambayar Yan gidansu Farha din idanuwanta na kan Amatun data sauya gaba Daya ta koma kamar wata wadda taje Hutu da Jin dadi kawai sbd Hutu ne sosai ya bayyana a tattare da ita,
Ta ciko kadan,fatarta ta sauya,haskenta ya sake samun lafiyayyar kyau,hakama qamshinta ya sake zama na musamman..

Irin kallan da maamah kewa Amatun ya Sanya Amatun shiga firgici da bugawan zuciya ahankali sedai Bata bari ta iya hada ido da maamah din ba ta miqe tana nufar inda ta ajiye wayarta tana daukowa Taga tanada misscalls uku tana ganin numbers din ta tabbatarda waye me Kiran Dan haka text kawai ta iya turawa a lokacin tana Saka Kiran Abdul Dan kawar da kallan qurullan maamah a kanta ta miqa mata wayar suka fara magana daga Nan anty Farha itama ta sake shiga firar aka bar zancen kallo aka koma na fira duk da Amatun Bata cikin sakewa har lokacin zuciyarta a yanayi na yar fargaba take.

Su karima ne suka kawo musu abincinsu a Nan dakin aka Jere musu Daman suna buqatan abincin.

Ko fara ci Basu yiba husnah ta shigo dakin batareda tasan suna Nan ba da niyar magana da maamah akan dawowan Amatun sai Kuma ta gansu a tareda Maamah din.

Qarasowa tayi ahankali ta zauna sama sama ta gaisa dasu tareda zubawa Amatun idanuwanta dasuke jajir yanzu kullum sbd ciwon Rai dai yaqi qarewa kowa a gidan.

Yanda take kallan Amatun a qure hankalinta na Neman tashi cikin shakka da tsoro Dan kuwa ta kasa yarda da Nigeria su Amatun suka tsaya hakama hakanan taji takasa yarda da rashin dawowan Dad dinta Daya kamata y dawo a sati biyun da suka wuce gashi acan Greece ance yabaro.

Maamah ce ta lallabata tace taci abincin tareda su Dan haka ta zauna cin abincin tareda su Badan tanajin yunwa ba Dan kuwa Jin tayi cikinta ya cunkushe gaba Daya ya cika da baqin ciki har Babu gurin Shan iska.

Amatu kuwa abincinta takeci a natse cikin Kwanciyar hankali Dan yunwa takeji ba laifi, hakama anty Farha abincinta takeci babu abinda ya dameta da Husnah din bare maamah datake ta lallabata kaman yarinya qarama.

Sbd Husnah Dake gurin yasaka hirarsu batai Wani tsayiba bayan cin abincinsu tattarawa sukai suka nufi daki sbd suna buqatan wanka da Hutu Daman.

Saida safe sukai da maamah suka fice daga maamah din har Husnah suna bin Amatu da kallo kowa zuciyarsa na harbawa batareda yasan abinda yake zuciyar Dan uwansaba.

Su kuwa suna Isa daki Amatun ce tafara yin wanka Dan Koda suka shigo tini karima ta gyare dakin qamshi da sanyin AC ne kawai ke tashi.

Tana fitowa wanka Shirin bacci kawai tayi ta Haye gado Daman sun Riga sunyi ishai a gurin Maamah.

Wayarta ta kunna daga kwancen data ke ko minti uku baayiba kiransa ya shigo wayar ta dauka a hankali jikinta na mutuwa da Jin muryarsa cikin wata irin nutsuwa da kamewansa dakuma wahalalliyar so Dake dawainiya dashi.

Kaman yanda take amsawa a kasalance da sanyi kusan Shima ahakan yake mata magana Dan haka suka jima a shiririce suka gama wayar tayi bacci sbd bacci me nauyi ne yake cikeda idanuwanta.

Koda anty Farha ta fito har tayi shirunta ta gama tini ita tayi Nisa a bacci.
#MAMUH#

*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070

Back to top button