Amatulmaleek Hausa NovelHausa Novels

Amatulmaleek 58

Sponsored Links

YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#

AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar

 

58
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*

MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI’IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER

08142800199
07068558096

 

******************
Washe gari kusan latti kowa gidan yatashi sbd bacci da suka jima sunayi,
Mum Aisha da safen lokacinda ta Hadu da Amatun gurin cin abincin mamakinta kasa boyuwa yayi a gaban maamah data hawo saman duba Husnah data ringa mata kuka bayan tafiyarsu Amatun akan ta taimaketa tasa a raba auren Nan kada mum dinta taji zata iya rasa ranta,
Mum Aisha bakinta Kai tsaye batareda itama tayi Kai tsaye da yawa ba tace

“Amatu Biki kuwa kika tafi Lagos kokuwa Wani gurin kuka tafi Dan Sam bakiyi kama da wadda ranar Lagos ma ta sauka akanta ba”

Daga Amatun har maamah data shigo palon a lokacin har Husnah data dago kowannensu shiru yayi cikin rashin sanin abin yi ko fada.

Anty Farha ce tahau kame Kamen zancen tana cewa

“Bikin Hutu ne ai bana wahala ba,Kuma tinda mukaje Amatun Bata fita koina ba Dan bazan bar matar ASH TALBA guda ba tana yawo ta jigata”” qarasa maganar tayi cikin Maida zancen wasa duk da Babu Wanda zancen yake wasa a gurinsa cikinsu,

Abincin ma kusan kowa Jin yayi cikinsa ya cika Banda mum Aisha datai maganar ko a jikinta.

Maamah jiki ba qwari ta koma inda ta fito Husnah ma Shan dole tayiwa tea din Dake hannunta tana danne zuciyarta Dake Neman dawo da abinda taci.

Amatu ce kawai ta qarasa cin abincin cikin sanyi batareda tace komaiba.

Suna gamawa Shirin school tayi ta ficewarta tareda anty Farha da itama tana buqatan zuwa shagonta Taga halinda ma’aikatanta ke ciki.

Bayan fitarsu kallan Husnah mum Aisha tayi cikin takaici Kai tsaye tace

“Ke kin yafe karatun kenan sbd baqin cikin wata zata fiki matsayi gurin Wanda kike dukan gaban mahaifinki ne.”

Kasa cewa komai Husnah tayi sbd Babu ranar da yanzu mum Aisha Bata tayar mata da ciwon depression dinta da maganganunta Wanda mum Aisha da gasken so take kafin ASH ya dawo ta jiyarwa da yar tasa qwaqwalwa kowa ya huta.

Amatu a school ta wuni sai yamma ta dawo gidan batareda anty Farha ba wadda Se dare zata dawo Dan haka dakin maamah tayi sallah tana idarwa taci abinci ta kwanta baccin yamma.

Sai magrib ta Farka ta shiga toilet tayi alwala sukai sallah tana idarwa waya ta fara da anty Farha dake Bata labarin abinda ya faru a shagonta yau din na wata yar matsala da itace ta Sanyatama dadewa Bata Dawo ba.

Maamah tanason yiwa Amatu magana akan auren ASH TALBA amma Kuma sai ta fasa sbd ganin kwata kwata Amatun rayuwarta takeyi a natse batareda ma tinawa da auren ASH dinba Dan haka sai takejin baima kamata tana maimaitawa Amatun maganar aurenba Koda da sunan gargadine Dan haka sai kawai ta hadiye maganarta koba komai yanzu ASH din tinda Abeeda ta farfado bawani zama zai ringa yi anan ba kafin a dawo da ita.

Cikin kwana biyu maamah ta sauyawa Amatun zuwa normal yanda suke hakama itama Amatun hankalinta ya kwanta ganin mahaifiyarta ta dawo mata daidai sai kawai take sake samun Kwanciyar hankali da nutsuwa ta bangare daya ma sosai take cikin nutsuwan zaman anty Farha tareda ita Dan tattalin datake nuna mata sai takejin kaman ASH din Yana tareda ita sbd komai na kulawan anty Farha datake mata bisa ga umarninsa ne da Kuma kaunar da anty Farha din ke Mata da zuciyarta Daya.

Mum Aisha ma da kusan abinda takeso ne yaketa Shirin faruwa a gidan na tarwatsewa Daya bayan Daya sai hankalinta yake Dan Kwanciya sbd tsaf ta hango kadan kadan Husnah Neman zaucewa takeyi a cikin gidan ubanta gashi ASH kaman Wanda baida niyar dawowa shiru Bai dawoba Dan haka Husnah ta sake shiga tashin hankali da damuwa ga barazanar da kullum mum Aisha da Naufal ke Mata akan fada masa abinda tayi idan har Bazata ringa abinda suka sakataba na son tarwatsa maamah da Amatu.

Damuwa da kadaici da barazanar mum Aisha ya Saka Husnah fara zarewa tana komawa ruwa na ciwonta Dan haka maamah hankalinta yafara tashi itakuma karshe ma kusan dakin Husnah din ta dawo da kwana Dan Husnah Bata iya bacci kowanne dare cikin kuka da buga kanta take gashi Sam duk wayar da ASH keyi da maamah din Dan Jin lafiyar kowa da Gidan Bata fada masa ba sbd kada ta raba masa hankali ga ciwon Abeeda da Kuma na yarsa,
Ita kanta Husnah din ta kasa barin ya gane halinda take ciki sbd Yana sani zai tabbatarda ya gano meya sameta anan zai San tasan ba shine ya haifetaba,kisan mummuke mum Aisha ke Mata tana Bata azabar boye Dan kuwa ko maamah Bata Saniba Dan ita kanta Husnah batason maamah ta sani tasan cewa itace ta tura Naufal yiwa Amatu fyade Dan kuwa tana sani zata iya juya Bata Baya bayan ita kadaice gatanta da bangon jinginarta a yanzu dakuma zamanta wadda kawai zata hurawa auren Amatu da Dad dinta wuta ya mutu batareda mum dinta ta dawoba.

Satinsu Amatu biyu da dawowa ASH TALBA ya sauka Abuja lokacin Bata gidan tana school Kuma Bata dawo ba Sai yamma Dan haka batama lura da motocinsa da aka fito dasu daga inda suke ba wainda suke nuna ya dawo a duk lokacinda zaka gansu a filin harabar gidan kusa kusa.

Ganin maamah a kitchen tareda su karima yasata tinanin me takeyi a kitchen ASH Baya gari tinda yawanci abincin dazai ci ne kawai take Saka hannu a ciki yanzu sbd sanin bayason abincin masu aiki.

Bata tsaya ba bayan maganarda tayi da maamah din sama sama ta wuce sama a Dan gajiye.

Tana shiga dakinta handbag dinta da wayarta ta jefar ta nufi toilet tana zare kayan jikinta.

Wanka tayi gajiyanta ya sake sosai ta fito ta zauna tana shafa Mai tana kallan time da aka fara Kiran magrib.

Wayarta datake flight mode ta cire tana ajiyewa ta miqe ta Saka kaya.

Ripped Skinny jeans ta Saka Wanda ya lafe jikin siraran cinyoyinta ta Saka golden yellow freesize satin Versace shirt wadda material din ke kwantawa jikinka duk da fadinta.

Hula ta Saka qarama ta rufe gashin kanta da aka gyara mata shi jiya a shagon anty Farha.

Fitowa tayi farar qafarta sanye da slippers da suka Dan mata yawa ta sauko qasa ta dauki ruwa me sanyi a fridge ta koma sbd ruwan datake son sha idan bame sanyin sosai ba batajin ya cire mata kishin idan ta debo gajiyan school.

Tana komawa daki ruwan ta zauna Tasha sosai kafin ta rufe robar ruwan tana ajiyewa ta miqe ta tayar da sallar magrib.

Tana gamawa taji dawowan Husnah a lokacin sbd itama yau taje school duk da ita spll ne ma take shirye Shiryen farawa.

Itama Husnah Bata lura da Dad dinta ya dawo ba hakama Bata Tararda maamah a waje ba bare ta fada mata,su karima kuwa kowa a taitayinsa yake da Husnah da mum Aisha da dukansu zuciyarsu take a kusa.

Ana sallan ishai Amatu tayi ta fito cin abinci har lokacin Bata duba wayarta ba bare Taga misscalls din datake dasu da massages.

Tana fitowa Kai tsaye dining room ta nufa tana kallan abincin dayake Jere idanuwanta suka sauka kan tea set Dake gefe jere gurin zamansa.

Tsayar da idanuwanta tayi kan kayan tea din tana nazarin baa kawo tea akan dining matiqar ba ASH Yana gari ba,
Ya dawo ne ko me?
Yaushe ya dawo?

Juyawa tayi ahankali tareda komawa daki Dan duba wayarta sedai ko taku uku bataiba taji anriqo hannunta ta bayanta qamshinsa na cakuda iskan wajen cikin sanyi.

kasa riqe mamakinta tayi ta juyo da sauri tana kallansa cikin mamaki da sanyin dayake cike zuciyarta batareda ta saniba.

Dawo da ita yayi Baya ahankali Yana hade jikinsu fararen lazy eyes dinsa akanta ya sauke numfashi Yana cewa

“Ina kika shiga tareda kashe wayanki?”

Bata basa amsaba jikinsa ta qarasa shigewa tana sake Wani lafiyayyar murmushin da ya kashe jikinsa Yana Neman kunce masa Kai kafin ta Bude Baki tace

“Ina school tin safe and wayana Kuma Yana flight mode ne I dunno cewan zaka ki…””

Bata qarasaba ya kasa hakuri ya Dora lips dinsa akan nata ahankali ya sauke mata Wani light kiss Daya Sakata dago idanuwanta ta zuba masa tana sake gigita kamewansa Yana ma mantawa da inda suke din ya dagata ya zaunar akan dining din Yana ranqwafowa ya zagayeta da hannunsa Daya Dayan hannun Kuma ya kamo fuskanta ahankali ya sake kissing Yana cewa

“Akwai 2hours da zai wuce ne ban kira numbern L.A ba???

Qarasa mata tambayar yayi Yana Saka kansa wuyanta yayi kissing gefen kunneta tareda sake zagayota da hannunsa Yana Bata Daman shaqansa yanda takeso.

Bai tsaya Bata Daman amsawaba ya sake jefa mata wata tambayar data Sakata Bude idanuwanta akansa ba shiri tana amsawa da cewa

“Maamah tafi fada sosai fa na dadewan mu a lag da anty Farha”

A karo na biyu bayan tsayuwarsu gurin ya sake Sakar mata Mayen murmushinsa Yana sake ranqwafowa ya rufeta da kyau Yana sake Kai bakinsa wuyanta wannan Karan harshensa ya Saka ya lasa saman kirjinta Yana Dan Jin nutsuwansa na dawowa.

Lumshe idanuwanta tayi da lasan da yayi mata sbd waiwayi me qarfin gaske da Hakan ya Sakar mata ta Dan damqe hannunsa Daya dayake shafata Yana sake tambayarta lafiyanta da yanda tayi missing dinsa.

Amsawa takeyi a Yanke tana tana Dan lumshe idanuwanta tana kokarin riqe hannunsa sbd abinda yake faruwa Yana kashe dukkanin jikinta da kuzarinta hakama shi kansa numfashinsa Dake fita ahankali cikin sanyi Yana saukar mata ta tabbatarda yafara shiga kasala.

Ahankali ta Bude bakinta Dake setin kunnensa ta fara fidda numfashinta datake riqewa ahankali ya sauka cikin kunnensa har zuwa kansa take tsikan jikinsa suka miqe ya mannata da kirjinsa ta furta

“Kowa na gida fa and…..” Bata qarasaba ya dauketa gaba Dayanta ya rabata da dining din Yana komawa hanyar Daya fito da ita ita Kuma tana sake narkewa jikinsa duk da yunwa takeji abinci take buqata Dan haka batajin ma zai mata komai yanajin yinwa takeji.
##MAMUH#

*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070

Back to top button