Hausa NovelsSakayyah Book 2 Complete

Sakayyah Book 2 Page 29

Sponsored Links

 


By

*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2… Page 29*

 

           Na

*Aysha Aliyu Garkuwa*

 

*Masu son Maganin infection set ɗin 10k half 5k sai kuma
masu son maganin mata na gani na faɗa na kece raini da baza ƙamshi na alfarma,
ku marmatso kusa wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku
0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta
WHATSAPP NUMBER’N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan da
zafinsu, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayane na mata masu zafi sadidan
daga Chadi suke na sahihan mahaɗa, akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka,
cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace butar
sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al’khairi gumbar uku
al’khairi, gumbar da ba’a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi
garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi,
tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace wanda bani da haufi
kanshi 7k ne kacal matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau da sauƙo da ni’ima
5k ne kacal Ni a kayana bani saida abin cushe-cushe duk yawan kayana matsi biyu
ne kacal gareni shi Maliƙin da kuma daɗi har maɗiga, wanda basu da illar komai
sai aiki sha yanzu mgni yanzu in zaki saya anfi son ki haɗa su biyun 12k ne.
Kullacar sirri al’ajabu shu’umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya
budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu
hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k
10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne
shine ƙarshen haɗina kenan akwai yajin maza hajia ke kina lfy oga ba kuzari
sayi yaji robar 5k ki mararraka mishi dege-dege nama kisa yajin a ciki hmmmm
ranar dai ki tabbatar kema a shirye kike da dan yadda zaici naman nan tofa ke
ma… Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa
kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan
abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi zaki min bayani shin
matsi kikeso ko Ni’ima ko sha’awa akwai matsalar infection ke mai jegoce ko
amarya  budurwa ko bazawara uwargidace
kin ɗan manya to ƙaramace ke ko kuma irin su Garkuwa ne ƴan saffa-saffa ba
taraba ba tsoffiba🤣😘*

 

 

Sanyayyan numfashi ya saki tare da rungumeta kana yayi
murmushi tare da cewa.

“ *Minha Vaada* Ki tashi mana”.

Baki ta tura cike da shagwaɓa tace.

“Ka cire min rigana kuma kana kallon ƙirjina”.

Yana matsa Caɓɓullenta yace.

“Ba nima bani da riga ba sai ki rama kawai ki kalli ƙirjina
kema in kalli naki Kinga munyi one one”.

Ranƙofar da ita yayi ya kwantar da ita kana shima ya kwanta
gefenta ahankali ya sunkuyo kanta ya ƙira ta.

“ *Minha Vidaa*”.

Yanda ya kira sunan ne yasa ta runtse idanunta jin wani irin
Feeling da ya ratsa tun daga maɗigar kanta har babban yatsar ƙafanta sun kuyawa
yayi ya kma lips ɗin ta ya mata wani irin kiss mai zafi wanda ya nakasa duk
wani kuzarinta wani irin kasala ne ya rufeta da wani  irin yanayi take ji wanda tun randa ya
ruggumeta wurin taron nan take jin wannan yanayin mai wuyar fahimta,

Ji take tana son wani abu wanda bata fahimci me take jiba
amma daga shekaran jiya zuwa yau tana ji kamar akwai abinda take buƙata
ajikinsa.

Lips inta dake manne da nashi ta buɗe a hankali tare da
lalumar lip unshi na  sama ta fara yi
mishi wani irin fitinenne abinda ya gigita nitsuwarsa, cikin rawan jiki ya risa
lip inta na ƙasa ya Salam gaba ɗaya jikinsu rawa ya saki da karkarwa cikin
gigita ya janye lips inshi tare da kissing ɗinta tako ina.  kissing ɗin goshinta sai kuma ya ɗago ya kama
hannunta ya riƙa Kissing ɗin lallenta ya juya yayi ta gaba kana ya juya yayi ta
baya sai kuma ya riƙe kan yatsun hannun yasa abakinsa yana tsotsa yayin da yake
Binta da wani irin kallo mai kashe jiki.

Lumshe idanunta tayi aranta tace

Kai Yah Moddibo ya cika shu’umin Namiji kallonsa kaɗai ya
isa ya kashe maka jiki tsaban masifar kallon da yake binta dashi da kuma Kiss ɗaya
daya mata ya gigita mata tunani haka nan take jin wani abu na bin ilahirin
jikinta kallon daya mata kaɗai yasa taji kamar ta jiƙe.

 

Shikam Moddibo ahankali ya ɗaura hannunsa a saman caɓɓullenta
ɗin ta yana ɗan shafa nmos ɗin ta.

Cikin sauri ta runtse idanunta tare da ƙame jikinta.

A hankali ya ɗago hannunta mai Lallen yasa abakinsa daga kan
babban yatsanta ya fara tsotsa har ya dawo kan ya tsarta manuniya ya dawo kusa
da manuniyar ahaka sai da ya tsotse duka yatsun kafin ya ranƙofa kansa yasa
bakinsa kan ƙirjin ta ɗaya kana yasa ɗaya hannun ya riƙe.

Cikin fusgar numfashi ta runtse idanunta yayin da jikinta ya
shiga rawa da tsuma kar-kar-kar.

Karkarwan da jikinta keyi yasa ya dakata da abinda yake yana
kallon yanda jikinta ke kar-karwa sosai ya zuba mata ido ganin sosai jikinta ke
tsuma.

Ranƙofowa kanta yayi da sauri ta rungumesa kamar zata mai
dashi cikin jikinta cikin wani shu’umin murya yasa bakinsa daidai kunnenta
yace.

“ *Minha* ya dai me kike so?”.

Cikin wata fitinenniyar murya me cike da kasala wanda ita
kanta batasan tana dashi ba ta motsa laɓɓanta dake rawa tace.

“I don’t know”.

Ranƙofowa kanta ya sake yi tare dasa hannu ya shafo ƙasan maranta.

Atake kuma jikinta ya fara rawa kafin wani lokaci ya
tsananta fiye da farko cikin wani sexy voice yace.

“Ya dai Minha vidaa?”.

Ahankali ta buɗe Idanunta da suka canza launi su ba ja
sukayi ba amma sun koma kalan bacci alamun tsananin feeling yana damunta.

Ajiyar zuciya ya sauƙe aƙasan zuciyarsa yace Alhamdulillah
ta kasance irin macen dana ke buƙata tunanina akanta ya zama gaskiya ta kasance
irin matar da nake muradi.

Khausar kuwa damatsan hannunsa ta riƙe da karfi tana sakin
ajiyar zuciya.

 

Sanyayyar iskan bakinsa ya hura mata bisa fuskar ta kana
yace.

“ *Minha* ya dai ?”.

Cikin sakin Ajiyar zuciya ta fesar da numfashi tare da cewa.

“Yah Mu’allim ina jin tsoro”.

Yana lasan saman lips ɗin ta yace.

“Tsoron me kike ji?”.

Cikin alamun tsoro take girgiza masa kai kana tace.

“Nikam tsoro nake ji kabarni”.

Ta faɗa tana tuno azaba da zafin da taji a haduwar su ta
farko.

Kai ya girgiza cikin yanda jikinsa ya gana mutuwa yace.

“Zan kaɗe ɗan kwali fa ko sau 100 kikeso”.

Cikin rauni da kasala tace.

“A’a ina tsoro”.

Gefen fuskanta ya shafa tare da faɗin.

“Kona miki ba zakiji zafi ba kinji ko *Minha Vidaa* ba
zakiji zafi ba”.

Numfashi ta fesar tare da cewa.

“Ni dai ina tsoro”.

Sai kuma tayi saurin runtse idanunta jin yanda yakai
hannunsa kan maranta jin yana mata wani irin abinda yasa bakinta mutuwa wanda
baza ta taɓa iya mishi gardama ko kuma wani abu ba sai dai tsananin tsoron da
yasa jikinta tsuma yayinda tuni tayi zuru-zuru da idanunta kai kace zasu faɗo
ƙasa..

 

Moddibo kuwa cikin wani irin salo mai rikitarwa yake mata
wasu irin abubuwa masu wuyar fahimta abubuwan da babu wata lafiyyar mace mai
jini ajiki da zata iya juresu batare data mayar masa da martani ba.

 

Cikin haka ta ɗago kanta ta kama Lips ɗin sa ta manna da
nata ta fara yi masa wani irin kiss da ita kanta batasan ta iya ba lokaci ɗaya
ta gigitasa ta gigita masa tunani.

Jin kiss ɗinta ɗaya
yakeji yaji kamar ta tsotse ruwan dake jikinsa ne baki ɗaya.

Cikin rawan jiki da tsananin buƙata suka fara romance ɗin
juya.

 

Lokaci ɗaya ta saki ƙara da ƙarfi kana ta ɗago ta rungumesa
da ƙarfi lokacin data ji yana ratsa jikinta jin zafi baki ɗaya sai jikinta ya
fara rawa musamman cinyoyinta sassayan kuka ta saki jin zafin yana nan yadda ta
zata, kasan cewar su hutun kwana ɗaya wurin ya samu, danma Allah yayi jikinta
da wadacecciyar ni’ima da kuma taimakon magungunan da tai ta shiga, shi yasa
taji zafin bai kai yanda take tunani ba.

 Amman duk da haka ta
gaza hana kanta kuka.

Ajiyar zuciya ta fara saukewa jin yanda yake sarrafa ta
yayin da take jin hawaye yana kwaranya daga idanunta sai kuma ta fara
shesh-sheƙan kuka tana ɗan bubbuga ƙrjinsa tana cewa.

“Yah Mu’allim zafi! Zafi!!zaaafeeehh”.

Ta ƙarashe mgnar da sassayan sautin kuka.

Moddibo kuwa zuwa yanzu bazai iya saurara mata ba saboda
baya jinta baya iya fahimtar duniyar ma shiyasa ya kasa sararawa yabita
ahankali wanda hakan yasa ta sake tsananta kukanta duk da cewa be kai zafin da
taji a farko ba.

 

Cikin kukan da take yi take jiyo Muryasa a sarƙafe yake wasu
zantuka masu kurman baƙi.

“J kayi min komai a duniya ka zama sanadin mallakar wannan
ni’ima da jin daɗin duniya, J zan rayu cikin yi maka addu’ar Allah ya jiƙanka
ya baka jin dadi makwancinka kamar yadda ka sama min wannan jin daɗin
makwancina, j kayi sanadin samamin cikekken jin daɗin duniya ka cika amini na
gsky J Allah yayi ma gafara. Wayyyyyoohhhh J….. Wow Minha vidaa, thanks Minha
vidaa Jazakillahu khairan wa yatta ƙinallahu jami’an Yah Mu’allima”.

Sai kuma tayi saurin buɗe idanunta sabida jin sauƙan
hawayeshi bisa fuskar ta yana faɗin.

“Minha Vidaa Allah ya jiƙan iyayenki yasa ki kasance mu
al’wadussaliha Mommy tamin komai a duniya data haifa minke, Alhamdulillah!
Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!”.

 A ƙalla ya kai kusan
minti arba’in kafin ahankali ya jawota jikinsa ya rungumeta da karfi tare daci
gaba da yiwa J da iyayenta addu’ar neman rahamar Allah.

 

Cikin wata sanyayyar murya mai cike da kwanciyar hankali
Salama nutsuwa aminci yace.

“ *Minha Vidaa* Allah ya miki albarka Allah yasa ki gama da
duniya Lafiya Allah ya faranta miki fiye da yanda kika faranta min ya Ubangji
yajiƙan J da Abbanmu ya musu Rahma Allah yasa sun huta”.

 Ita kam kuka kawai
take sabida radaɗin da takeji cikin shesh-sheƙan kuka tace.

“Ba gashi ba yanzu ma ka sake min Mugunta Ni wallahi tafiya
zanyi bazan zauna ba zan koma wurin Mommyna kuma sau 360 zaka kaɗe ɗan kwali”.

Ranƙofowa kanta yayi cikin yanayin farin cikin da yake ji
yace.

“ *Minha Vidaa* ba mugunta bane abin daɗi ne fa *Minha*
ahaka zaki saba idan na barki bazaki saba ba shiyasa zan riƙe wuta, ɗan kwali
kuma na yarda Amman duk kaɗewa ɗaya yi ɗaya ko“.

Cikin muryan kuka tace.

“Kana tayi min Mugunta nace maka kuma yana min zafi amma ba
ka bari kullum haka zaka yita azabtar dani Ni dai zan koma”.

Miƙewa ya ɗan yi ya zauna kana ya janyota jikinsa ya
rungumeta cikin wata tattausan murya yace.

“ *Minha* kin sani kinyi karatu aikin karanci Ahallari
bakisan me zaman Aure bane!”.

Tana jan ajiyan zuciya tace.

“Na sani mana”.

Cikina sanyi ya shafi gefen fuskarta yace.

“Toh kiyi ki rage raki shin kin mata cewa wannan shine
Auren?”.

Cikin tura baki tace.

“Toh ba kaine ka kaƙi min ahankali ba”.

Idanunsa ya lumshe tare da buɗesu akanta cikin sanyi da wani
irin yanayi mai wuyar fassarawa da yake ji agame da ita yace.

“Daga yanzu baza ki sake jin zafi ba yanzu muje muyi wanka”.

Muskutawa tayi ajikinsa tare da faɗin.

“Nikam na gaji bazan iya ba gaba ɗaya jikina rawa yake”.

Hancinta ya ɗan kama da yatsunsa biyu ya ɗan ja tare da faɗin.

“Raguwa kawai daga first round ba’ayi na biyu ba kike cewa
kin gaji”.

 

Kukan gajiya tasa kana tace.

“Wani second round kuma?”.

Da murmushi afuskarsa ya kuma lakace mata hanci kana yace.

“Wuce dai muje kiyi wanka kinsan ba kyau zama da janaba
ko?”.

Kai ta gyaɗa kana ya ɗauketa suka shiga toilet itakam tunda
ya ɗauke ta ta rufe ido kasancewar babu komai ajikinsu cikin raɗa yace.

“Muyi wanka”.

Kafaɗa ta maƙale tace.

“Ka fita dai zanyi wanka”.

 

“Mu dai yi tare ina so inga ko kin iya”.

Cikin tura baki tace

“Yah Mu’allim ai kasan na iya tun dai kam kun karantar
damu”.

Ɗan murmushi yayi tare da faɗin.

“Ohh haka fa na manta ashe Malama ce toh Bismillah Amma dai
ki fara”.

Kai ta gyaɗa kana ta shiga cikin Bathtub ɗin shikam tsayawa
yayi daga gefe ya buɗe ruwan ya fara wanke cinyoyinsa da suka wadatu da ni’imar
jikinta, aransa kuma yana jinjina ni’imar yarinyar yarinyace ƙarama amma tana
da wadatacciyar ni’ima mai gamsarwa.

 A haka sukayi wanka
suna fitowa daga wanka ya jawota jikinsa suka kwanta kan gadon ta gefe ɗaya  suna kwanciya ya rungumeta ahaka bacci mai
masifar daɗi ya ɗauke su…

 

 

 Misalin ƙarfe ƙarfe
3:00pm dai-dai Jirginsu Hajja Nana ya sauƙa a Yola suna sauƙa a Adamawa Yola
aka turo manya manyan motoci na Alfarma,girma,isa, kamala, mutuntaka daga Fadar
Masarautar Joɗa aka zo aka ɗauke su bisa jagoranci Jabeer bin Jabeer da Umarnin
sheikh Jabeer aka zo aka ɗauke su suna isa aka kaisu masauƙi me kyau  kana aka kawo musu abinci na alfarma bayan
sun ci abinci sun Aish ɗin Yah Sheykh tazo tayi musu godiya ita da Sheykh ɗinta.

Bayan sun gama komai aka kawo msu motoci na Alfarma  daga Adamawa wanda direct zai kaisu Taraba ƙarfe
huɗu daidai suka nufi Taraba.

 

 Karfe goma dai-dai
suka isa Membila kai tsaye gidansu Lamiɗo suka nufa.

Wanda a dai-dai lokacin kuma tuni Momy ta gama shirya musu
abinci da komai zasu buƙata duk ban ɗakin gidan ta saka musu ruwan zafi.

Ƙarfe 10 dai-dai Motocinsu suka shiga coumpund cike da
matsanancin farin ciki Momy tace.

“Sannun ku da zuwa,Marabanku”.

Cikin farin ciki da gajiyar tafiya suke amsawa kana suka
nufi Side ɗin Momy dukan su yayin da Hajiya Bunayya ta wuce Side ɗin ta cikin
ƙunan zuciya da matsanancin hassada da ƙyashi.

 

Lamido kuwa da kansa ya kai su Abualeey da Galadima da
Waziri da Baban Zakariyya masauƙi na musamman a cikin gidan nasa wanda tuni an
gyara komai.

 

Aunty Ruƙayya,Ummi Hajja Nana,kao tsaye Momy tayi musu iso
zuwa ɗakinta Yayin da Aunty Hajara, Asma’u, Asiya, Dija aɗakin Khausar suka
nufa.

Cike da farin ciki Momy ta kallesu tare da cewa.

“Sannun ku kunsha hanya”.

Sai kuma ta fita ta kawo musu abin motsa baki kallon Hajja
Nana tayi tare da cewa.

“Hajja Nana Bismillah ko zaku shiga kuyi wanka akwai ruwan
zafi ku shish-shiga kuyi wanka kafin na ƙarasa kawo muku abinci kun dai yi
sallah kam ko Ummin Jameel?”.

Kai ta gyaɗa tare da cewa.

“Eh munyi sallah a hanya”.

 

Ummi kuwa bayan sunyi wanka Momy ta kawo wa Hajja Nana,
Ummi,Aunty Ruƙayya, Hajja Umma bedroom ɗin ta.

A can ɗakin Khausar kuwa Aunty, Hajara, Asiya, Dija, Asma’u
abinci kala-kala Momy takai musu tuwo miyan yakuwa da yaji tantaƙwshi, ga kunun
nono daya damu ga kuma tea Mai zafi da yaji kayan ƙamshi sannan 

Ga indomie da yaji gesha da soyayyen ƙwai a cewar ta tasan
su Asma’u shi zasufi so, sai Jollof ɗin spaghetti Mai zafi wanda yaji
busheshshen kifi da nama…

 

 

          *Morocco*

Akuma dai-dai lokacin Khausar ce zaune afalon Didi, Didi na
gefenta yayin da Moddibo ke zaune daga can gefe sai kuma Rahama data zo ta
mikawa Khausar wani kula bisa ga duk kan alamu nama ne agashe sai kuma ta kalli
Didi tare da cewa.

“Didi gashi na gama amma naji kamar ya ɗan yi yaji”.

Cikin sauri Didi ta kalleta tace.

“Yayi yaji kuma? bayan kinsan Yah Aleey ku baya son yaji
kuma sai da na gargaɗeki Rahama”.

Cikin sanyi Rahama tace.

“Amma baiyi yaji sosai ba Didi nasa vegetables aciki ya
kashe zafin yajin be fito sosai ba”

Kai ta gyaɗa cikin sauƙe numfashi tace.

“Toh da sauƙi”.

Khausar kam ahankali tace.

“Nikam ma na ƙoshi”.

Sai kuma ta ɗan gyara alamar zata kwanta awajen.

 

Kallonta Didi tayi tare da cewa.

“A’a Khausar dare nayi tashi kije kisa masa Abinci naga
tunda kuka zo da yamma kuka ci abinci baku sake zuwa ba”.

Ɗan juyawa Khausar tayi ta kalli Moddibo

daya zuba mata ido kana tace.

“In sa maka ne?”.

Kai ya gyaɗa tare da faɗin.

“Muje kisa min”.

Baki ta tura kana cikin kasa da murya tace.

“Mu tafi kuma?,Ni anan zan kwana zan kwana tare da Rahama”.

Dai dai lokacin kuma Didi ta nufi bedroom ɗin ta jin alamun
ana kiranta awaya kuma Yau itace da girki za tayi wanka ta tafi turakan mijinta
takai masa abinci ganin Didi ta shiga ɗaki yasa ya jawo hannunta yace.

“Mu tafi”.

Cikin tura baki tace.

“Ni wallahi anan zan kwana da Rahama”.

Wani kallo ya mata sai kuma ya tsuke fuska yace.

“Ki kwana da Rahama kuma? Rahman ce mijinki?”.

Baki ta tura amma batace komai ba yatsunsa biyu yasa ya kama
Lips ɗin ta tare da cewa.

“Mu tafi”.

Rahama kam cikin sauri ta maida idanunta kan waya.

Da hannun yayi mata alamun su tafi ganin yadda ya tsuke
fuska yasa tayi gaba kana ya bita a baya.

Suna isa ta nufi falonta,

 cikin sauri yabi
bayanta cikin wata kasalalliyar murya yace.

“Yau anan kike son mu kwana kenan?”.

Fuska ta shagwaɓe tare da tura bakinta gaba tace.

“A’a ni ka tafi ɗakin ka Ni zan kwana anan”.

Yana ƙarasa shiga ciki yace.

“Shegen tsoro kamar farar kura dare-dare zaki tashi kina
lalubemin jiki da Ihu kina sawa mutanen gida suyi tunanin kamar na miki wani
abun ne”.

Cikin kasala tayi miƙa kana tace.

“To ai kana yi min wani abin ma”.

Matsawa daf da ita yayi yace.

“Toh yanzu dai kawo mu gani danni yunwa nakeji gaba ɗaya kin
ƙwaƙule min ciki”.

Asangarce ta kallesa tace.

“Kamar ya na ƙwaƙule maka ciki?”.

Shafa cikinsa yayi yace.

“kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya
da kuzarin namiji na tsawo kwana uku a dare ɗaya mace ke kwaƙuleshi ba”.

Juyawa tayi ta nufi kichen taɓa tura baki,  plate ta ɗauko kan ta dawo.

Gefen ta zauna tare da zuba gashesh-shen naman mai ɗan ruwa
da romo-romo yaji albasa,da kayan haɗi.

Ganin ta ajiye masa agabansa yace.

“Kici mana”.

Kai ta girgiza tare da faɗin.

“Na ƙoshi bana jin yunwa”.

Cikin sauƙe numfashi yace.

“Na lura fa tun safe ba kici abincin kirki ba tun safe kuka
kika tayi da rana ma babu abinda kika ci da yamma na da muka sauka ina kallo ba
wani abin kirki da kika ci sannan yanzu ma Kice baza kici komai ba”.

Kusa da ita ya matsa ya ɗauki tsokan naman tare kai mata
b….

 

 

*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*

 

_Ina kuke Ma’aurata masu sha’awar ganin sun zama taurari
kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen
gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau’ikan sirrin sahihan
magungunan ma’aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta
dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki
ki zamto tauraruwa a idanun mijinki…Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_
:_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin
ilanwaddihi, Gumbar da ba’a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin
al’khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar
ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace
mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni’ima yanada abubuwa
masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa
jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni’imantaccen damshi,
Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi
sadidan, da dai sauransu…Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu’umin ƙamshi
wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba…._  _Shin ko kina da labarin Miskilinci da
ƙasaitar Rayyan  Naaan amma lokaci ɗaya
ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face
sirrinkan gyara da kuma shu’uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu
Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar
bawa_

_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta
zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)…Tabbas Mahmud ya zamto
zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi
da budurwa(Namiji  Baya Kaɗan) ko kinsan
hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu’uman humran Aysha
Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke
dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta
yake tamkar budurwa ‘yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun
kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma
Ma’aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba’a iya rubutun littafi ya tsaya
ba hadda inganta rayuwar ma’aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga
duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan
mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah ‘yar uwa idan baki
shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci…._

 

 

              

      🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo.
sayan na gari maida kuɗi gida,

 READ BOOK 3 HERE

 

Leave a Reply

Back to top button